Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani game da harin bam a Kaduna kan masu Maulidi inda ta shawarci jama'a da su rinka sanar da jami'an tsaro yayin tarukansu.
Wata yar Najeriya ta garzaya dandalin soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta bayan mijinta ya auri tsohuwar dalibarta a matsayin mata ta 2 shekaru 20 bayan aurensu.
Biyo bayan wani harin bam da rundunar soji ta kai kan wasu masu maulidi a Kaduna, Shugaba Tinubu ya bayar da umurnin yin bincike. Ya kuma jajantawa al'umma.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayar da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa kan harin bam da sojojin Najeriya suka kai wa musulmi a yayin bikin Mauludi.
NLC ta ce sai an duba yanayin rayuwar yau wajen yanke mafi karancin albashi. Joe Ajaero ya ce tun da Ibrahim Badamasi Babangida ya fito da tsarin SAP ake wahala.
Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufuri, ya ce DSS sun dakile shirin dakarun soji na yin juyin mulki zamanin Shugaba Muhammadu Buhari. Ya kuma jinjinawa Yusuf Bichi
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta yi kira ga cewar ya kamata a binciki mutanen da ba a san tushen arzikinsu ba bayan an kama su sannan a gurfanar da su a kotu.
Jami’an yan sanda sun kama wasu maza biyu kan horar da dan uwansu mai shekaru 35, Mohammed Sani da yunwa har lahira saboda zargin yana da maita a jihar Nasarawa.
Wata babbar kotu da ke zama a Dawaki, a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wasu mutane hudu masu daukar nauyin Boko Haram hukuncin dauri a gidan yari.
Labarai
Samu kari