'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Wani wakilin jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Yusuf Abubakar, ya zargi wasu jami'an tsaro da sa hannu a sayen kuri'u da ake yi a zaben cike gurbi da ke gudana a jihar.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya yi Allah wadai da harin ɓarayin mai wanda ya yi sanadin fasa bututun mai da kuma mutuwar wasu mutane a jihar.
An garkame Olalekan Oyeyemi, wanda aka fi sani da Emir, mamba a hukumar kula da wuraren shakatawa ta jihar Osun a magarkama kan zargin kisan kai.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta fitar da kundin nasarorin da ta samu kan marasa gaskiya cikin kwanaki 100 da suka gabata.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sha alwashin bayar da tallafi ga 'yan kasuwar da gobara ta ritsa da su a birnin Gusau, babban birnin jihar ta Zamfara.
Gwamnatin jihar Oyo ta fito ta bayyyana dalilin da ya sanya ta dakatar da wani fitaccen basarake a jihar. Gwamnatin ta ce ana zarginsa da alaka da marasa gaskiya.
Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo, ya zargi shugabar kotun daukaka kara, Monica Dongban-Mensen da karbar cin hanci ta hannun yaransu.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo ya bayyana irin rarar makudan kudade har naira miliyan 943 idan aka mayar da ofishin FAAN daga Abuja zuwa Legas.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheƙe ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa a cikin mako ɗaya. Sojojin sun kuma ceto mutanen da ƴan ta'addan suka sace.
Labarai
Samu kari