'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan jami'an tsaro na 'Katsina Community Watch Corps' inda suka halaka mutum hudu daga cikinsu.
Ana fama da karanci da tsadar kwai a jihar Kano gabannin fara azumin Ramadana. Kwai yana daya daga cikin abubuwan da mutane suka fi amfani da shi a azumi.
Sadiya Umar-Farouk da magajiyarta watau Betta Edu su na tsare a yanzu. Shake Ministoci 2 da EFCC tayi ya fito da Naira Biliyan 30 da aka nemi a sace a gwamnati.
Aliko Dangote ya rasa dala biliyan 5 cikin awanni 24 bayan da Najeriya ta sake karya darajar kudinta. Ya kuma sauka daga lamba 81 a jerin masu kudin duniya zuwa 113.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar cafke wasu da ake zargin ƴan daba ne da ke shirin farmakar jami'an hukumar zaɓe a zaɓen da ake a jihar
Wasu ƴan ta'adda sun yi garkuwa da ƴan rakon amarya zuwa ɗaki a yankin ƙaramar hukumar Ɗandume ta jihar Katsina, an raɗe-raɗen wasu sun tsere daga hannunsu.
Wasu miyagu sun shiga har cikin gida sun halaka wata tsohuwa tare da jikarta cokin wani yanayi mara dadi a jihar Katsina. 'Yan sanda sun fara bincike.
Wata matar aure mai suna Doris ta bayyana cewa dansu mai shekaru shida ya kama mijinta yana mu'amalar kwanciya da mahaifiyarta. Uwar bata musanta ba.
Hukumomin tsaro a Najeriya sun fara sanya ido kan wani babban Sanata da ya fito daga Arewacin Najeriya, kan dangantakar da ke tsakaninsa da 'yan ta'adda.
Labarai
Samu kari