Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Wani bidiyon da ya yaɗu ya nuna lokacin da wata MC ta kira diyar Tinubu da sunan sarauniyar Najeriya a wajen wani taron daurin aure a jihar Nasarawa.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta sanya jirginta na Falcon 900B a kasuwa kan dalar Amurka, inda take neman mutane su taya. Yan Najeriya sunyi tsokaci kan haka
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan masu Maulidi a jihar Kaduna inda ya bukaci kwakkwaran bincike kan lamarin.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Matawalle, ya dauki matakin zuwa kotun daukaka kara bayan wata babbbar kotu ta yi umarnin kwace masa motoci.
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Hafsan rundunar soji Laftanal Janar Lagbaja ya yi takanas zuwa Kaduna inda jirgin yakin soji ya saki bam kan fararen hula. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kaduna, Mista Daniel Amos ya bai mutanen yankinsa fiye da dubu daya kulawar lafiya kyauta musamman ga marasa karfi.
Wata kotu da ke unguwar Dei-Dei a Abuja ta yanke wa wani matashi dan shekara 22 hukuncin daurin wata hudu a gidan gyaran hali kan laifin satar doya a wata gona.
Kungiyar dattawan arewa ta bukaci gwamnati da ta gudanar da cikakken bincike kan harin da sojoji suka kai wa masu maulidi bisa kuskure a kauyen Tudun Biri.
Labarai
Samu kari