Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
A yayin da wasu gwamnoni ke jiran rahoto daga majalisar jiharsu, tuni gwamnonin Katsina, Plateau da Delta suka sa hannu kan kasafin kudinsu har ya zama doka.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta sake dawo da shirin ciyar da dalibai da gwamnatin tshon shugaba Buhari ta kawo. Yana da shirin bunkasa ilimi.
Majalisar dokokin jihar Sokoto ta amince da kudurin dokar kafa rundunar tsaro, domin magance matsalar rashin tsaro da ta dade tana addabar jihar.
Biyo bayan samun ingantaccen rahoto, rundunar 'yan sanda ta samu nasar gano wasu makamai da aka boye su a cikin wani buhu a jihar Delta, ana kan neman masu laifin.
Hukumar shirya jarabawar shiga jami'a (JAMB) ta yi karin haske kan karin kudin jarabawar UTME ta 2024 da aka ce ta yi. Hukumar ta ce abun ba haka yake ba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Katsina ta yi nasarar cafke wasu matasa biyar kan zargin mallakar bindiga a kauyen Kurmi da ke karamar hukumar Bakori.
Fursuna na karshe da hukumar kula da gidajen yarin jihar Katsina ta baza komar kama shi ya shiga hannu a Kaduna. A watan Oktoba ne fursunonin biyu suka tsere.
Yan majalisar wakilai sun bukaci gwamnatin tarayya da ta amince a rika amfani da kudin Yuan na kasar Sin a matsayin kudin cinikayya na kasar waje.
Wani matashi mai shekara 19 Muhammad Ibrahim ya kashe budurwarsa saboda ta nemi ya biya naira dubu biyar bayan ta biya masa bukatarsa a 'Bayan Gari' da Bauchi.
Labarai
Samu kari