Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Da alama dai bincike zai iya jefa tsohon gwamnan CBN a bala’i. Godwin Emefiele ya boye kudi masu yawa a bankunan kasashen waje a lokacin da yake gwamnan bankin CBN
A kowa ce shekara ana samun munanan abubuwa da ke faruwa, 2023 ma an samu irin wadannan abubuwa da su ka tayar da hankulan 'yan Najeriya baki daya.
Shugaban Najeriya, Aiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya koma gida a jihar Legas domin yin hutun bikin kirsimeti, gwamna Sanwo Olu da mataimakinsa suka tarbe shi.
Dandalin soshiyal midiya ya dauki dumi sakamakon furucin Jummai Sankey Jo, wacce ta kira sanatoci da mijinta yayin da ake tantanceta a matsayin alkaliyar Kotun Koli.
Mako daya bayan sallamar daraktoci a ma'aikatar harkokin jiragen sama, Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin daraktoci 46 a hukumomi daban-daban a ma'aikatar.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta nemi afuwar yan Najeriya kan wahalar karancin takardun Naira, inda ta ce nan da sabuwar shekarar 2024 za a kawar da matsalar.
Hukumar yan sanda ta jihar Kano ya bayyana cewa ta gano wani shiri na kona gidan gwamnatin jihar Kano kuma ta ɗauki mataki kan waɗanda ake zargi da hannu.
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da matashi mai suna Musbahu Yau a gaban babbar kotun jihar kan zargin caka wa abokinsa wuka a ciki har sai da hanji ya fito.
Shehu Sani tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya yi magana bayan matatar mai ta Port Harcourt ta fara aiki. Tsohon sanatan ya buƙaci a gyara ta Kaduna.
Labarai
Samu kari