Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana cewa, bai rubuta wata wasika ba don turawa jojin kasa a madadin Tijjaniya don jan hankalin gwamnati kan rikicin Abba da Gawuna.
Rahotanni sun nuna cewa wani dan sanda ya bindige jarumin fina-finan Najeriya, Azeez Olalade Ijaduade, a jihar Ogun. Jarumin na can kwance cikin mawuyacin hali.
Gwamnatin tarayya na duba yiwuwar sake siyan wasu bankunan kasuwanci guda biyu da aka siyar a lokacin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rusa gine-gine irinsu otel da hajja camp. Lauyoyi sun ce abin da gwamnan ya yi ya sabawa doka, a karshe kotu ta same shi da laifi.
An bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka hallaka wasu mutum 16 a jihar Filato yayin da aka kai musu hari suna tsaka da barci a cikin gidajensu a jihar.
A ranar Asabar, 23 ga watan Disamba ne jama'a suka shaida daurin aure tsakanin Mustapha Sani Abacha da kyakkyawar amaryarsa, Safa Tijjani Saleh Geidam.
An ruwaito yadda dalibai suka saci amsa a jarrabawa ta hanyar amfani da AI, wannan yasa hukumar WAEC ta gaggauta rike sakamakon don bincike mai zurfi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta yi magana kan harbin da wani jami'in dan sanda ya yi wa jarumin fina-finan Najeriya Azeez Ijaduade. Ta ce ana gudanar da bincike.
Tsohuwar ministar man fetur a zamanin mulkin tsohon Shugaba Goodluck Joɓathan, Diezani Alison Madueke, ta musanta yin hira inda ta zargi gwamnan Zamfara.
Labarai
Samu kari