Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Wata babbar kotun Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta bada umarnin a rataya wasu masu garkuwa da mutane uku har sai ransu ya fita bisa tuhume-tuhume huɗu.
Majalisar Koli ta shari’ar Musulunci ta kasa ta bayyana cewa ta dawo daga rakiyar gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu saboda yin watsi da muradin Musulmi.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar ceto wasu mutane da yan bindiga suka sace a jihar Benue. Sun kuma fatattaki miyagun.
Rundunar yan sanda ta bayyana ikirarin cewa hukumar tsaron ta taba daukar kasurgumin dan bindiga, Bello Turji aiki a matsayin karya. ACP Adejobi ne ya karyata hakan.
Iyalan Nabeeha Al-Kadriyar sun bayyana cewa suna cikin tashin hankali yayin da suke jiran kiran yan bindigar da suka sace yaransu bayan cikar wa'adin da suka basu.
Godwin Emefiele ya kawo canjin kudi da wasu tsare-tsaren da suka wujijjiga tattalin arziki. A tarihin CBN, ba a taba samun wanda ya dade yana gwamna irinsa ba.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun shiga wani kauyen karamar hukumar Sabon Gari da ke jihar Kaduna, sun sace uwa da ɗanta, amma mijin ya tsere.
Tafiye-tafiyen Bola Tinubu sun ci Naira biliyan 3.5 a yanzu. Tinubu ya ziyarci kasashe masu yawa saboda manufar inganta alaka, bunkasa tattalin arziki da zumunci.
Wani limamin coci, Fasto Anosike ya nemi mabiya cocinsa da su ba shi dukkan albashin su na watan Janairu don neman albarka a 2024. Ya daukar masu alkawari.
Labarai
Samu kari