Kuwait da Bahrain sun ce suna tunkarar hare-haren sama na Iran, yayin da aka ji karar siren gargadi a kasashen biyu bayan Tehran ta kara kai hare-hare.
Kuwait da Bahrain sun ce suna tunkarar hare-haren sama na Iran, yayin da aka ji karar siren gargadi a kasashen biyu bayan Tehran ta kara kai hare-hare.
Rikici ya ɓarke kan shugabancin BCDA bayan an ce Dr Abdulrazak Namdas bai karɓi takardar naɗinsa ba duk da sanarwar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci 'yan Najeriya masu hannu da shuni da su taimaka marasa galihu musamman a lokacin azumin watan Ramadan.
Fadar shugaban kasa ta musanta batun Sanata Abdul Ningi na cewa gwamnatin tarayya na aiwatar da wani kasafin kudi sabanin wanda majalisa ta amince da shi.
Yayin da aka shiga azumin watan Ramadana, Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto ya amince da biyan rabin albashin ma'aikata domin gudanar da azumin cikin walwala.
Hukumar tace fina-finai ta Kannywood ta umarci rufe dukkan gidajen gala a fadin jihar Kano yayin da aka sanar da ganin watan azumin Ramadana a yau Lahadi.
Wata matashiyar budurwa da ke zaune a kasar waje ta lissafo wasu kalubale da take fuskanta a can. Ta ce a can mutum ba zai iya fitsari a waje ba.
Sarkin Musulmi na Sokoto ya bayyana cewa, an ga watan Ramadana a wasu jihohin kasar nan, kamar yadda rahotanni suka shaida daga jihohi daban-daban.
Gwamnonin Najeriya sun hada kai, sun bayyana yadda suka tsara kawo mafita ga duk wasu matsaloli da ake fama da su a kasar nan na karancin abinci da tsada.
Wata mai gabatar da shirye-shirye a talbijin ta zo da ‘danta wajen aiki. Kapinga Kisamba Clarisse daga kasar DRC ta hada aiki da raino. Bidiyon ya dau hankali.
Wani ‘dan Najeriya da ke fama da matsin rayuwa a turai ya taki sa’a kuma yanzu arzikinsa ya karu da naira miliyan 159. Mutumin ya samu tallafi daga wani bature.
Labarai
Samu kari