Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Yadda zaman Majalisar shari’a da shugaban kasa ta kasance a Fadar Shugaban kasa. Dr. Bashir Aliyu Umar da malamai sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a jiya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya sauke sarakuna 3 manya waɗanda tsohon gwamnan ya naɗa kafin ya bar mulki, ya bada umarnin a fara shirin zabo sabbi.
A gurfanar da matashi mai suna Garzali Musa Obasanjo a gaban kotun shari'ar addinin musulunci dake filin hoki a jihar Kano, kan zargin cin mutunci Sheikh Triumph.
Wani lauya mai suna Abba Hikima ya ce doka ta hana yin lefe, kayan daki, kayan na gani ina so da sauran tsarabe-tsaraben aure a jihar Kano, kuma za a iya daure mutum
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da wasu manyan kudurori uku da za su kawo sauyi a bangaren lafiya a kasar da kuma rage farashin tsadar magani.
Dan majalisar dokokin jihar Kogi ya tabbatar da rasa rayuka biyu da kadarorin miliyoyin naira a wani rikici da ya ɓalle tsakanin kauyuka 2 a karamar hukumar Ankpa.
Gwamnan jihar Abia, Dr Alex Otti ya nada mai girma Muhammadu Sanusi II da wasu mutane 18 matsayin mambobin cibiyar AGEAC a jihar, domin farfado da tattalin arziki
Shahararren mawaki a Najeriya, Seun Kuti ya bayyana cewa talakawa ne kadai a Najeriya za su shiga aljanna musamman wadanda ba su da asusun banki.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi ta yi nasarar kama wani dalibin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi mai suna Mike Habila da bindigu.
Labarai
Samu kari