Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta yi nasarar cafke wani matashi mai suna James Isma'il da zargin kisan kai a Sharada da ke karamar hukumar Gwale a jihar.
Masu garkuwa da mutane sun sace wasu mutane da ba a san adadinsu ba a hanyar titin Akure/Ikere. Jami'ar Yan sanda Funmi Odunlami ta tabbatar da lamarin.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami'anta sun yi nasarar ceto Sulaiman Sabo, wanɓda aka yi garkuwa da shi a hanyar komawa gida ranar Laraba.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya shawarci yan Najeriya da su yi riko da al'adun juna domin kara bunkasa zaman lafiya da hadin kai a kasa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tsaurara tsaro a iyakokin jihar yayin da matsalar tsaro ke kara kamari a yankin Arewa maso Yammacin kasar baki daya.
An samu labarin yadda wata mummunan gobara ta kama tare da yin kaca-kaca da wani katafaren gini a jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin Najeriya a yau Lahadi.
An shiga jimami a jihar Benue bayan wata mummunar gobara ta lakume gidaje 50. Gobarar wacce ta tashi da safe ta janyo wata tsohuwa ta rasa ranta.
Dakarun sojin sama na Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban yan ta'adda wanda ya dade yana addabar bayin Allah a jihar Kaduna.
'Yan bindiga sun kara sako karin mutanen babban birnin tarayya Abuja da suka aace daga rukunin gidajen Sagwari a yankin Bwari, bayan kashe mutum uku daga ciki.
Labarai
Samu kari