Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Wani jirgin sama dauke da manyan mutane guda 10 a cikinsa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama na Samuel Ladoke Akintola da ke birnin Ibadan a jihar Oyo.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya gargadi 'yan Najeriya kan sake kuskuren da suka yi wa gwamnatin Muhammadu Buhari a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gargadi shugabannin kananan hukumomin Abuja kan gaza halartar taron tsaro na wata wata da ake yi a majalisar kananan hukumomin Abuja.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bi ta kan Gwamna Siminalayi Fubara sannan ta aiwatar da sabbin kudurori hudu suka zama dokoki, bayan ta dokara da sashi na 100.
Rundunar ƴan sanda ta musamman da IGP ya kafa da kuma dakarun hukumar ƴan sandan Abuja sun sheƙe wani ɗan bindiga da aka jima ana nema ruwa a jallo a Bwari.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan kabilar Jukun ne sun kai hari tare da kashe wasu ‘yan gudun hijira biyu da suka dawo gida a Ikyenum a ranar Alhamis.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya yi Allah wadai da kashe-kashen da aka yi a jihar Filato yayin da ya aika muhimmain sako ga hukumomin tsaro.
Miyagun yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina, sun yi ajalin mutum biyu tare da yin awon gaba da wasu 29 ranar Talata da ta wuce.
Rundunar sojin Najeriya ta 'Operation Safe Haven' ta yi nasarar cafke wasu mutane da dama kan zargin hannu a harin karamar hukumar Mangu da ke jihar Plateau.
Labarai
Samu kari