Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Jarumar fina-finai a Nollywood, Mary Remmy Njoku ta bayyana matsayarta kan yin aure a rayuwar dan Adam inda ta ce ya kamata a bar marasa aure su sarara a rayuwarsu.
Socio-Economic Rights and Accountability Project ta ce dole a biniki bashin da aka karbo a baya. Muhammadu Buhari ne shugaban kasa da Najeriya ta ci bashin.
Wani bincike da ofishin Odita-Janar na Tarayya (OAuGF) ya yi, ya nuna yadda Kotun Koli ta kashe sama da naira biliyan 12 tare da sayar da kadarori ba bisa ka'ida ba.
Mazauna birnin Minna da ke jihar Neja sun fito zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan tsadar rayuwa a kasar inda suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Mayakan kungiyar 'yan ta'addan Boko Haram sun kai sabon hari a jihar Yobe. Miyagun 'yan ta'addan sun halaka mutum biyu tare da sace wasu mutum uku.
Ma’aikatar matasa ta Najeriya a ranar Lahadi, 4 ga watan Fabrairu, ta ce ba ta da tabbas cewa gwamnatin tarayya za ta kara alawus din masu yi wa kasa hidima (NYSC).
Yayin da ake jimamin rasuwar tsohon gwamnan jihar Yobe, Bukar Abba Ibrahim, an binne shi a Saudiyya bayan sallar jana'izarsa a masallacin Harami.
Gwamnatin Tinubu ta bayyana hanyar da take bi wajen tabbatar da ta dawo da kimar Naira a daidai lokacin da ake ci gaba da kuka kan faduwar kudin.
'Yan sanda a Kano sun kama Fatima Auwal wacce ke jagorancin wata kungiyar masu yin gurasa a Kano. An kama Fatima ne bayan korafi da wasu suka kaiwa 'yan sanda.
Labarai
Samu kari