Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa wasu mutane sun yi yunkurin illata baturen yan sanda a Bauchi. Yan sanda sun cafke daya daga wanda ake zargi
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da babban kwamiti mai dauke da kananan kwamitokwamitoci guda 11 da za su shirya bikin cikar Tinubu shekara 1 a mulki.
Wani luguden wuta da aka yi ya hallaka mutane da-dama a wani kauye da ke jihar Zamfara. Hakimin Dogan Daji a Muradun ya ce mutanensu aka kashe ba 'yan bindiga ba.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Hadimin kakakin majalisar dokokin jihar Kogi, ya yi magana kan bukatar da aka yi na majalisar ta tsige Gwamna Ahmed Usman Ododo, kan zargin ya taimaki Yahaya Bello.
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu masana’antar kera motoci ta Najeriya ta shirya ta fara aiki gadan-gadan, kuma za a fara fitar da ababen hawan daga watan Disamba.
Yayin da ake ta yaɗa jita-jitar cewa matatar man Aliko Dangote na fitar da mai maras inganci, kakakin matatar ya ƙaryata hakan inda ya ce babu gaskiya a labarin.
Jam'iyyar APC ta ce har yanzu Abdullahi Ganduje ne shugaban jam’iyyar na kasa. Sakataren yada labarai na APC, Felix Morka ya yi karin haske kan wannan lamari.
Hukumar kula da kasuwar 'yan canji a Najeriya (NAFEM) ta bayyana cewa naira ta fado da kaso 1.38 a kasuwanni a jiya Juma'a 19 ga watan Afrilu a Najeriya.
Labarai
Samu kari