Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Majalisar dattawa ta kafa kwamiti da zai binciki abubuwan da suka faru a baya. Gwamnatin tarayya ta karbi aron tiriliyoyi daga CBN a lokacin Muhammadu Buhari.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya bayyana aniyarsa ta biyan matasa ƴan bautar kasa NYSC alawus din N10,000 duk wata domin rage radadin tsadar rayuwa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin a biya bashin naira miliyan 324.35 ga Hukumar Rarraba Lantarki na Abuja, AEDC, da ake bin Gidan Gwamnati.
Mambobin majalisar dattawan Najeriya sun fara muhawara mai dumi kan kuɗin N29tr da gwamnatin tarayya ta karɓa daga CBN kuma ta laƙume, za a yi bincike.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya amince da karin kaso 100% na alawus-alawus din da ake biyan matasa masu yi wa kasa hidima a jihar Sokoto.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun toshe babban titin Gusau zuwa Sakkwato, su. yi awon gaba da matafiya daga motoci biyu da yammacin ranar Talata a yankin Maru.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta bar Bola Tinubu da biyan bashin tiriliyoyin kudi. Kafin a biya bashin, Ministan tattalin arzikiya ce sai sun binciki Godwin Emefiele.
Kungiyar masu motocin haya ta Najeriya (NARTO), ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi a fadin kasar biyo bayan ganawar da suka yi da gwamnatin tarayya.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya caccaki gwamnatin Shugaba Tinubu kan yadda take dora alhakin halin da ake ciki kan gwamnatin Buhari.
Labarai
Samu kari