Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Kwamred Ademola-Benco ya yanke kudin da yake so ma'aikata su tashi da shi a duk wata. NLC ta ce babu ja da baya a maganar biyan N1m ya zama mafi karancin albashi.
‘Yan Najeriya sun yi martani yayin da Sanata Dino Melaye ya saki satifiket din tsira daga hannun Tinubu, yayin da yake martani ga halin da ake ciki a kasar.
An tsaurara matakan tsaro kewaye da gidan Pa Reuben Fasoranti, shugaban kungiyar Afenifere a ranar Laraba, yayin da Shugaban kasa Bola Tinubu ya kai masa ziyara.
An tsare wasu manyan jami'ai biyu na kamfanin Binance a Najeriya, a cewar Financial Times (FT), wata kafar yada labaran kasuwanci da ke Birtaniya.
Hukumar NCC ta sake nanata umarnin ta ga kamfanonin sadarwa da su toshe layukan masu amfani da wayar tarho da ba su hada da NIN ba daga ranar Laraba, 28 ga Fabrairu.
Akalla mutane biyu ne suka rasa rayukansu bayan wasu tagwayen bam sun fashe inda mutane shida suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Wani rahoto da aka bankado ya nuna yadda ake zargin ana tafka rashin gaskiya a kwastam. Akwai jami’an kwastam da suka karbi cin hanci amma ana kokarin rufe binciken.
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
Jami'an 'yan sanda a jihar Abia sun kama wani tsoho mai shekaru 70, Marcel Udeh, kan zargin kashe 'dansa saboda ya cinye abincin da ya rage masa a tukunya.
Labarai
Samu kari