Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince da yi wa ma'aikata da 'yan fansho karin albashi. Zai fara aiki daga Janairun 2024.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gurfanar da tsohon kwamishinan kudi na jihar Kwara a gaban kotu kan badakalar N1.22bn.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun salwantar da ran wani tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Delta. Miyagun sun kuma sace wani shahararren mawaki a jihar.
Shugaban kungiyar NGF, Gwamna Muhammadu Yahaya na jihar Gombe, ya koka kan cewa a Arewacin Najeriya ce lamba 1 a yawan yaran da basu zuwa makaranta a duniya.
Gwamna Hope Uzodimma ya nada kansa a matsayin kwamishinan filaye na jihar Imo a wani mataki na hana sake aukuwar al’amuran da suka faru a baya a jihar.
Babban bankin kasa, ya umarci bankunan yanar gizo daga yi wa sabbin kwatomomi rajista, yayin da ake zargin haramtacciyar hada-hada kamar halarta kudin haram
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata ta wannan shekarar, minista Olubunmi Tunji-Ojo ya tabbatar.
Wani tsohon ma'aikacin babban bankin Najeriya (CBN), ya bayyana a gaban kotu yadda ya karbowa Godwin Emefiele cin hancin $600,000 lokacin da yake jagorantar bankin.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya ce zuwa Laraba zai fara rabar wahalar fetur za ta kare yayin da zai raba sama da lita biliyan 1.5 na fetur ga 'yan kasuwa.
Labarai
Samu kari