Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
An samu sauyi a cikin jerin attajiran da suka fi kowa kudi a duniya. Jeff Bezos a yanzu ya shiga gaban Elon Musk yayin da Dangote ya kara yin sama a cikin jerin.
Sanatoci sun yi zaman jira domin dawo da wutar lantarki kafin fara zamansu na ranar Talata, 5 ga watan Maris 2024 yayin da kamfanin AEDC yake bin wasu hukumomi bashi
Kwanan nan Najeriya ta tsare wasu shugabannin Binance guda biyu a cikin kasar, kuma ta gayyaci shugaban kamfanin Richard Teng, ya bayyana a gaban wani kwamiti.
Shugaban hukumar kwastam ta ƙasa, Adewale Adeniyi, ya bayyana cewa tuni suka fara siyar da kayan abinci ga masu ƙaramin karfi domin fatattakar yunwa.
Matashin nan mai sana'ar adaidaita sahu a birnin Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da N15m da aka bari a kekensa, ya samu kyautar tallafin yin karatu.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Rundunar sojin Najeriya ta yi magana kan jita-jitar juyin mulki inda ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da kokari wurin kare martabar dimukradiyya a kasar.
Wasu ‘yan matan Najeriya da ke aiki a kamfanin sikarin Dagote sun yi Karin haske kan wasu abubuwan da ke gudana na ‘yau da kullum na harkoki a kamfanin.
Sheikh Muhammad Bn Uthman ya bayyana abin farin ciki da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya fada musu yayin zama da malaman addini da ya yi a jihar.
Labarai
Samu kari