Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Yayin da aka fasa rumbun abinci a birnin Abuja, Ministar birnin Tarayya, Hajiya Mariya Mahmoud ta yi Allah wadai da bata garin da suka kai hari rumbun abincin.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi ya amince da biyan ma'aikatan gwamnatin jihar karin albashin naira dubu 30 har na tsawon watanni uku don saukaka masu.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya amince da nadin Mustapha Amin, Galadiman Adamawa, a matsayin jagora kuma Amirul Hajj na aikin Hajjin 2024.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa aiki ya yi nisa wajen fara rabon hatsi tan 42,000 kamar yadda Shugaba Bola Tinubu ya yi alƙawari a cikin wannan makon.
Babban bankin Najeriya ya kuduri aniyar dakile hauhawar farashin kayayyaki, kuma zai cire wasu makudan kudi kimanin naira tiriliyan 5 daga bankunan kasar.
Wani hadarin babban mota a Tashar Yari ya yi sanadin mutuwar mutum 12 tare da jikkata wasu 28 a kan babban titin Zaria zuwa Kaduna ranar Litinin.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabbin hare-hare kauyukan kananan hukumomi biyu a jihar Benuwai a karshen makon nan, sun kashe soja da wasu mutane da dama.
Shugabannin kamfanin hada-hadar Kirifto na Binance sun shiga matsala a Najeriga, yayin da majalisar wakilai ke shirin aikewa da sammacin cafke su.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado-Bayero, ya yi kira ga 'yan kasuwa da su tausayawa talakawa a yayin da ake dab da fara azumin watan Ramadan.
Labarai
Samu kari