Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Wani ‘dan Najeriya a Kano wanda ya siya buhun siminti ya cika da mamaki lokacin da ya samu kira daga mai siyar da simintin yana fada masa cewa yana da sauran N400.
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta bayyana cewa tana tattaunawa da gwamnatin tarayya domin fara sayar da gas din CNG domin rage wahalar man fetur.
Rundunar 'yan sanda a Legas da Hukumar NEMA sun tsaurara tsaro a wuraren adana abinci yayin da ake cikin wani mawuyacin hali da fashe-fashen rumbunan kayan abinci.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Babayo Akuyam da mataimakinsa Ahmed Abdullahi sun yi murabus daga mukamansu bayan dawowar Suleiman da Dahiru.
Kotu ta yi hukunci kan shari’ar Hafsat 'Chuchu' da Nafiu Hafizuinda ta umarci sake duba lafiyar kwakwalwar Hafsat da ake zargi da kisan kai a Kano.
Rundunar 'yan sanda ta gano wasu fursunoni 300 da ke zaman wakafi a gidan gyaran hali na Kurmawa da ke Kano, ba tare da wata takarda ta bayanin shari’arsu ba.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna takaicinsa kan rashin samar da isashshiyar wutar lantarki da kamfanonin Discos ke yi. Ya aike musu da gargadi.
Majalisar wakilai ta yi kiran da a biya ma'aikata albashi mai. 'Yan majalisar sun yi nuni da cewa babu ma'aikacin da zai iya rayuwa a albashin kasa da N100,000.
A daren Laraba, 6 ga watan Maris, Muhammadu Sanusi II, tsohon Sarkin Kano, ya yi kuka a lokacin da yake ta'aziyyar Herbert Wigwe, marigayi shugaban bankin Access.
Labarai
Samu kari