Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Kungiyar yan kasuwa TUC ta yi karin haske kan karin kaso ashirin da biyar cikin dari da kaso talatin da biyar da gwamnatin tarayya ta ce ta yi wa ma'aikata.
'Yan bindiga sun saki bidiyon mutanen da suka yi garkuwa da su a Zamfara da kewaye, ciki har da wani Alhaji Buhari wanda ya ce shi ne Shamakin Sarkin Zamfara.
Kungiyoyin kwadago na NLC ds TUC sun ba gwamnatin tarayya sabon wa'adi kan aiwatar da tsarin sabon mafi karancin albashi a kasar nan. Sun yi barazanar yajin aiki.
Attajirin Nahiyar Afirka, Aliko Dangote ya koka kan illar da faduwar darajar Naira ya yi ga kamfanoninsu inda ya ce suna kokarin shawo kan matsalar ba da jimawa ba.
Wasu daga cikin gwamnonin Najeriya, sun yi wa ma'aikatan gwamnati a jihohinsu karin albashi, saboda tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasar nan.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan rade-radin da ake yaɗawa cewa Shugaban Bola Tinubu ya soke wasu hukumomin ICPC da NDDC da NCC da FRCN a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba kan 'yan ta'adda a jihohin Katsina da Plateau. Sojojin sun sheke dan ta'adda tare da ceto mutum biyu.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sanar da yin karin N10,000 ga albashin ma'aikatan jihar. Wannan shi ne karo na biyu da gwamnan yake kara albashi.
Wasu dilolin kayan abinci a kasuwanni sun tabbatar da cewa kayan abinci ya fara sauka da 10% a jihohin Bauchi da Gombe da Jigawa idan aka kwatanta da kwanakin baya.
Labarai
Samu kari