Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin cafke tsohon hafsan sojojin ruwa a Najeriya, Vice Admiral Usman Jibrin kan badakalar N1.5bn da wasu mutane biyu.
Tsohon Sanata Shehu Sani ya shawarci gwamnatin Najeriya ta yi amfani da yawan 'yan kasarta domin ci gaba. Ya ce kamata ya yi Najeriya ta jagoranci Afrika a komai.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa mutane 1m ne kadai zasu ci gajiyar tallafin N50,000 da aka fara rabawa wanda za a ci gaba a karshen wannan wata da muke ciki.
Kungiyar APC akida ta yi kira ga EFCC kan cigaba da binciken minstan tsaro Bello Matawalle. Kungiyar ta yi kiran ne bayan gudanar da zanga-zanga a hedikwatar hukumar
Tashin da Dalar Amurka ke yi a kan Naira na cigaba da tasiri ga tattalin arziki. Farashin kayayyaki a kasuwa zai harba bayan Kwastam ta kara kudin shigo da kayan.
Wata kotu a Kano ta dakatar da kamfanin KEDCO da hukumar NERC tilastawa kamfanoni biyan sabon kudin wutar lantarki har sai kotu ta kammala sauraron karar.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirinta na fara amfani da nukiliya wurin samar da wuta a kasar. Shugaban hukumar NAEC ne ya bada sanarwar a jiha Alhamis
Kwamishinan ruwa na jihar Gombe ya yi alkawarin magance matsalar ruwa a jihar zuwa ranar Asabar. Hakan na zuwa ne bayan rashin ruwa ya yi katutu a garin.
Bayan yada rahoton cewa wasu jami'an DSS guda biyu sun bindige matashi a gidan mai din Legas, hukumar ta ƙaryata cewa jami'anta ne suka aikata laifin.
Labarai
Samu kari