Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Akalla mutane 18 ne su ka mutu a babban titin Port Harcour Enugu da ke yankin Umuahia-Enugu a safiyar yau yayin da su ke jira a shingen 'yan sanda.
Za a ji Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da aniyarta na fara amfani da kudaden yan fansho domin ayyukan gina kasa. Sai dai Atiku Abubakar ya soki kudurin.
Bayan kammala taronta na kwanaki biyu, majalisar zartarwar tarayya (FEC) ta amince da wasu muhimman tsare-tsare da ayyuka da za su kara habaka tattalin arzikin kasa.
An shiga murna bayan samun ci gaba a kasuwan ƴan canji yayin da Naira ta sake farfaɗowa da kusan 4.04% a jiya Laraba 15 ga watan Mayu kan N1,459 a kasuwa.
Babban bulaliyar majalisar dattawa, Ali Ndume ya bayyana cewa zai goyi bayan hukuncin kisa ga wadanda suka saci Ntrn amma ya nemi a kyale barayin N1m da N1bn.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci mahukunta a Najeriya sun binciki yadda wani matashi Kabiri Ibrahim ya rasa ransa a jihar Bauvji kan satar indomi.
Hukumomi a jihar Lagos sun dauki gagarumin aikin tsaftace gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a yankin Lekki. Ana ganin hakan zai taimaka wajen tsaftace jihar.
Sanata Shehu Sani ya bayyana irin yadda suka sha azaba a zaman gidan yari da suka yi a Kirikiri tare da tsohon shugaban kasa cif Olusegun Obasanjo a shekarar 1995.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ci wa gwamnati tuwo a kwarya, Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya yi kira ga kungiyar tarayyar Turai da ta tallafawa Nigeria.
Labarai
Samu kari