Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Wasu kwamandojin 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun mika wuya a hanjun dakarun sojoji a jihar Borno. Sun kuma mika makaman da suke ta'addanci da su.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon turmutsitsin karbar Zakka a watan Ramadan da wani AYM Shafa ya raba, ya karu zuwa mutane 15 da suka hada da mata da yara.
Yayin da gwamnati ke zargin wasu da daukar nauyin ta'addanci, Tukur Mamu ya tsame kansa daga zargi inda ya ba gwamnati wa'adin kwana bakwai kan zarginsa da ta ke yi.
Rundunar sojojin Najeriya ta shirya za ta saki kimanin mutane 200 da ke tsare bayan wanke su daga alaƙa da ƙungiyar Boko Haram, za za mayar da su Borno.
An shiga wani irin yanayi bayan mutuwar mai neman tikitin gwamnan jihar Ondo a jam'iyyar APC, Dakta Paul Akintelure a yau Talata 26 ga watan Maris a jihar.
Bayan shafe sama da shekara gudana ana shari'a, babbar kotun jihar Kano ta bayyana hukuncin da ta yanke a shari'ar kisan Ummulkusum Sani Buhari watau Ummita.
Wani Musulmi attajiri a garin Jos, Huzaifa Ibrahim Abdullahi ya taimakawa coci da kayutar N1m da kuma bulok 2,000 domin inganta zaman lafiya tsakanin al'ummar jihar.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya fitar sanarwar sayar da dala ga ƴan canji kan farashin N1,251/$1, ya ba su umarnin farashin da zasu sayar da kwastomomi.
Labarai
Samu kari