Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Hukumomi a jihar Lagos sun dauki gagarumin aikin tsaftace gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a yankin Lekki. Ana ganin hakan zai taimaka wajen tsaftace jihar.
Sanata Shehu Sani ya bayyana irin yadda suka sha azaba a zaman gidan yari da suka yi a Kirikiri tare da tsohon shugaban kasa cif Olusegun Obasanjo a shekarar 1995.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ci wa gwamnati tuwo a kwarya, Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya yi kira ga kungiyar tarayyar Turai da ta tallafawa Nigeria.
Kungiyar kwadago ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan gabatar da N48,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya inda ya ce babu lissafi a lamarin.
Gwamna Nasir Idris na jihar Ƙebbi ya shaida tashin tawagar alhazan farko da suka bar Najeriya zuwa Madinah a ƙasar Saudiyya domin gudanar da hajjin bana 2024.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta hana maza masu aikin DJ gudanar da ayyuka a bukukuwan mata. Kwamandan Hisbah na jihar Kano sheikh Aminu Daurawa ne ya sanar.
Sojojin Najeriya sun kama barayin danyen mai da rijiyoyin bogi sama da biyar da kuma danyen mai lita 45,000 a Ribas. Laftanal Kanal Ishaya Manga ne ya bayyana hakan.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Rundunar ƴan sandan Kano ta bayyana cewa a yanzun mutum takwas ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon harin da aka kai masallaci a ƙaramar hukumar Gezawa.
Labarai
Samu kari