'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Kotun masana'antu ta rusa dakatarwar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ga basarake lokacin mulkinsa a karamar hukumar Lere a jihar Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya dakatar da kwamishinar lafiya daga aiki bisa zargin rashin gaskiya da almundahanar kuɗaɗe.
Asusun kasafin kudin Najeriya ya raba N1.14tn tsakanin gwamnatocin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Mayu, 2024 wanda ya ragu da N60bn na watan Afrilu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayaƙan Boko Haram ne sun yi awon gaba da dumbin fasinjoji a kan babban titin Maiduguri zuwa Kano.
Yayin da ake tsaka da dambarwar sarautar jihar Kano, Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto zai sauya dokar nadin hakimai da dagatai domin inganta tsarin masarautu.
Hukumar EFCC, ta hannun kotun daukaka kara, ta kwato kadarori 20, motoci 10 da agogon hannu uku daga hannun wasu ‘yan uwa biyu, tare da mikawa Arthur Eze.
Kamfanin mai na kasa NNPC ya musanta zargin karkatar da kudin tallafin mai sama da Naira triliyan 3 a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A cikin takardar hukuncin da babbar kotun tarayyar ta fitar mai lamba FHC/ABJ/ABJ/CS/714/2019, an wanke Hon. Ado Doguwa daga zargin kisan kai da ake yi masa.
Tsadar abinci na kokarin hana mutane sayan ragunan sallah a birnin Jalingo da ke jihar Taraba. Dillalan raguna sun koka kan rashin kasuwa duk da kokarin da suke.
Labarai
Samu kari