'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fadi yayin da ake taron ranar dimokradiyya a dandalin Eagle Square a Abuja. Fadar shugaban kasa ta ce ba matsala cikin faduwar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin Bola Ahmed Tinubu za ta kaddamar da zanen da ya fu kowanne zane girma a duniya ranar Dimokuradiyya 12ga watan Yuni.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce fadin albarkacin baki na daya daga cikin nasarorin da Najeriya ta samu cikin shekaru. Ya fadi haka ne a Benin.
A yau Alhamis kotun koli za ta cigaba da sauraron karar da gwamnatin tarayya ta shihgar da gwamnonin jihohi 36 kan yancin kananan hukumomi a Najeriya.
Akalla ‘yan kasuwa 5000 ne za su rasa shagunansu da ke masallacin filin idi bayan hukumar tsara birane ta KNUPDA ta umarce su da su tashi nan da awanni 48.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gama shirye-shiryen yin garambawul a majalisar ministocinsa wanda ya haɗa da kirkiro sabuwar ma'aikata da sauke mi istoci.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta sake neman ciyo bashin Dala 2.5bn daga bankin duniya ne domin aiwatar da wasu muhimman ayyukan da za su amfani kasar nan.
Wata daliba mai karatu a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutse (FUD) ta kashe jaririyar da ta haifa. Dalibar ta yi wannan aika-aikar nan ta hanyar jefo daga bene.
Hukumar kare bayanan ‘yan kasa (NDPC) ta ce ta na binciken akalla kamfanoni, makarantu, kamfanonin inshora, cibiyoyin kasuwanci 1000 saboda shiga bayanan jama'a.
Labarai
Samu kari