Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Tsohon Janar na sojoji, Garba Duba wanda ya fafata a juyin mulkin shekarar 1966, ya riga mu gidan gaskiya a yau Juma'a 18 ga watan Mayu a birnin Abuja.
Gwamnatin jihar Filato ta ba masu sayar da shanu wa'adin mako biyu domin su tashi daga kasuwar Kara da ke Bukuru. Yan kasuwar sun koka kan matakin.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kwara ta cafke likita da kuma masu taimaka masa guda hudu kan zargin batar da mahaifa da kuma cibiyar jariri a jihar bayan haihuwarsa.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta musanta cewa mutane 500 yan bindiga su ka sace a jihar Zamfara, inda ya bayyana cewa mutane 4 'yan bindigar su ka dauka.
Yan sandar Najeriya sun kama gungun masu garkuwa da mutane a jihar Delta. Cikin mutane ukun da aka kama daya ya ce ya zo Najeriya ne daga kasar waje.
Gamayyar kungiyoyin Gaskiya da Adalci ta wanke tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje daga zargin cin hanci da rashawa da gwamnatin jihar Kano ta yi.
Ministar harakokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta janye karar da ts shigar kan kakakin Majalisar jihar Niger kan shirin aurar da mata marayu 100 a jihar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar bayar da belin jami'in kamfanin hada-hadar kuɗin intanet watau Kirifto, ta ce zai iya guduwa.
Labarai
Samu kari