Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Rahoto ya nuna cewa a yanzu haka Shugaba Bola Tinubu na gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan Najeriya a yayin da ake bikin zagayowar ranar dimokuraɗiyyar ƙasar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta caccaki kamun ludayin mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Majalisar dattawa ta ce akwai kura-kurai a taken Najeriya da hukumar NOA ta ta gabatar da shi. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya ba NOA umarni ta yi gyara.
Yan sanda sun gaza kai sammaci ga Sarki Aminu Bayero da sauran sarakuna hudu da aka tsige wanda hakan ya kawo tsaiko a ci gaba da sauraron shari'ar masarautar Kano.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ce idan aka jingine siyasa aka ɗauki manufa ɗaya za a iya kawo karshen ƴan bindiga a cikin mako biyu kaɗai.
Malam Dikko Umaru Radda ya lashi takobin kawo ƙarshen ƴan bindiga a faɗin jihar Katsina, ya yi ta'aziyyar kisan mutane kusan 30 a yankin ƙaramar hukumar Ƙankara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya dora alhakin halin kuncin da ake ciki a Najeriya kan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautar jihar Kano, sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zai yi hawan babbar sallah kamar sallah har ya gayyaci hakimai.
Labarai
Samu kari