Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFUND) ya sanar da ranar 24 ga Mayu, 2024, a matsayin ranar da za a bude shafin yanar gizo domin neman lamunin.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce wasu matasa da ke harkar crypto ba su san ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya ba.
'Shugabannin majalisar jihohin Najeriya 36 sun yi wata ganawa a Abuja a ranar Alhamis inda suka amince da yunkurin da ake yi na kafa 'yan sandan jihohi.
Kamfanin biyan kudi na Najeriya, Flutterwave, ya sake gamuwa da sharrin masu kutse, wanda ya kai ga asarar Naira biliyan 11, da aka tura zuwa wasu asusu.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar daƙile yunƙurin wasu ƴan bindiga na kao hari hari a yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Mazauna kauyen da wani matashi ya ƙona masallaci ana cikin sallar asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, sun faɗi halin Shafi'u.
Minstan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce babu dalilin yin kuka saboda karin kudin wutar lantarki. A cewarsa wadanda basu biyan kudi ne ke yin kukan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi izinin majalisa kan biyan jihohin Kebbi da Nasarawa N24.6b bayan karbar filayen jiragen samarsu da gwamnatin tarayya ta yi.
Shugaban hukumar FIRS, Zacch Adedeji, ya bayyana cewa, hukumar ta samar da jimillar kudaden haraji na Naira tiriliyan 3.94 a watanni 3 na farkon shekarar 2024.
Labarai
Samu kari