Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Jami'an hukumar EFCC sun kama Janty Emmanuel bisa zargin cin zarafin kudin Najeriya a Gombe. Matashiyar ta amsa laifinta bayan an nuna mata bidiyo.
Kungiyar manyan Arewa (ACF) ta dora alhakin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya kan wasu manufofi da gwamatin Shugaba Bola Tinubu ta bullo da su.
Babban malamin addinin musulunci, Farfesa Mansur Isa Yelwa ya ba da fatawa a kan mining inda bayyana cewa ya hallata ma damar ya fada a tsarin 'ijara' da 'almal'.
Basaraken Wase, Alhaji Ahmed Lawal ya tabbatar da cewa adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a harin ƙaramar hukumar Wase a Filato ya karu zuwa 50.
Ana zargin wani dan China ya tunkudo wata matashiya mai suna Ocheze Ogbonna daga kan babban mota a jihar Abia inda ta mutu nan take saboda ta ki yarda su yi soyayya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nuna girmamawa ga Alhaji Aminu Alhassan Dantata, shugaban rukunin kamfanonin Dantata, lokacin da Dantata ya ziyarce shi a Abuja.
Wata babbar kotu a Ondo ta tsige wani fitaccen sarki a jihar. Hukuncin da kotun ta yanke a ranar Talata 21 ga watan Mayu ya biyo bayan takaddamar shekaru 29.
Malaman jami'o'i a Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsu da yadda gwamnatin tarayya ke rikon sakainar kashi da buƙatun inganta harkokin ilimi a manyan makarantu.
Rundunar sojojin Najeriya ta fito ta yi magana kan rufe babban kantin Banex Plaza da aka yi a birnin tarayya Abuja. Rundunar ta ce bincike za a gudanar a wurin.
Labarai
Samu kari