Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya sake kara kudin ruwa a kasar daga 25.750 zuwa 26.25 bayan dakatar da biyan harajin tsaron yanar gizo da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
'Yan ta'addan ISWAP sun aikata wani sabon aikin ta'addanci a jihar Borno bayan sun hallaka wani babban jami'in 'yan sanda bayan sun yi masa kwanton bauna.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi arangama da su a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma kwato masu yawa.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Malam Isa Yuguda ya ce shugaba Bola Tinubu ba shi da laifi kan wahalhalun rayuwa da yan Najeriya ke ciki a halin yanzu.
Matashiyar yar kasuwa kuma jaruma a shirin BBNaija, Kate Ka3na Jones ta wallafa a shafinta na Instagram yadda ta samu makudan miliyoyin daloli a dare daya.
Daya daga cikin jami’an soji da ke sa ido a babban kanti na Banex da ke unguwar Wuse 2 a Abuja, ya mari wata mata har ta fada doguwar suma, an kuma bar wajen da ita.
Sojojin Najeriya sun kama yan bindiga a Wukari da Ibi a jihar Taraba, yan bindigar sun ba sojojin cin hancin N2m domin a sake su amma sojojin sun ki yarda.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara aikin yiwa dokar da Abdullahi Ganduje ya yi amfani da ita wajen tsige Sanusi II kwaskwarima. A yau Talata aka yanke shawarar.
Allah ya karbi rayuwar Pa Sulaimon Atanda Obasa, wanda mahaifi ne ga kakakin Majalisar jihar Lagos, Hon. Mudashiru Obasa wanda ya rasu yana da shekaru 83 a duniya.
Labarai
Samu kari