Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya raba kyautar N10,000 ga dukkan ma'aikatan jihar domin gudanar da bukukuwan sallar cikin walwala a jihar.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Whirl Punch, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda shida yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna.
An shiga wani irin yanayi a jihar Kaduna bayan mutuwar fitaccen basarake da ke sarautar Moro’a Asholyio da ke Manchok a jihar, Gwamna Uba Sani ya tura sakon jaje.
Shugaban hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyode, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu bai yiwa hukumar katsalandan.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bayyana cewa za a fassara sakon da ke cikin huɗubar hawan Arafah ta bana zuwa harshen Hausa da wasu harsuna 19 na duniya.
Gwamna Dauda Lawal ya cika alƙawarin da ya ɗauka na fara biyan mafi ƙaracin albashi N30,000 ga ma'aikatan jihar, ya ce su yi shagalin Babbar Sallah cikin farin ciki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada dan takarar gwamna a jihar Kano a karkashin jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna mukamin shugaban kwamitin gudanarwa na Jami'ar Bayero.
Majalisar Tarayya ta tabbatar da shirinta na samar da dokar da za ta tilasta gwamnoni 36 a Najeriya da ma'aikatu masu zaman kansu biyan mafi karancin albashi.
Tun bayan nada shi Sarkin Kano na 16, a karon farko Malam Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan halin da kasar nan ke ciki da ma hanyoyin da za a kawo gyara.
Labarai
Samu kari