Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Kungiya mai yaki da cin hanci da rashawa (NACAT) ta bukaci hukumar EFCC ta binciki tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa bisa zargin rashawa.
A fafutukar da Kungiyar kwadago ke yi na tilasta gwamnati biyan mafi karancin albashin da zai tabuka wani abu a rayuwar ma’aikata. Ta nemi N497,000.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa kasashen Mali, Niger da Burkina Faso da suka fice daga kungiyar ECOWAS a watan Janairu, suna kan hanayar dawowa.
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa an mayar da Sanusi Lamido Sanusi kan kujerar Sarkin Kano bayan majalisar jihar ta rushe sarakuna 4 da aka kara.
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa kimanin mata 592 da maza 70 ne suka bayar da rahoton cin zarafin da suke fuskanta a gidajen aurensu a cikin shekara daya.
Mambobin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a majalisar dokokin jihar Kano sun fice daga zauren majalisar yayin yunkurin gyara dokar masarautun jihar.
Jam'iyyar PDP ta kafa kwamitin yakin neman zaben gwamnan jihar Edo mai mutane 152 karkashin jagorancin Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa. Za a yi zaben Satumba.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi hukunci a karar dalibai mata na makarantar International School ta jami'ar Ibadan suka shigar kan 'yancin sanya hijabi.
Kungiyoyin kwadago sun rage bukatarsu a mafi ƙarancin albashi amma sun ce ba za su karɓi sabon tayin da gwamnatin tarayya ta gabatar na N57,000 ba.
Labarai
Samu kari