Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Hukumar kididdiga ta kasa ta bayyana jihohin da farashin kayan abinci ya fi kamari a lokacin da 'yan Najeriya ke fafutukar neman kudin da za su ciyar da kansu.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa FRSC ta sanar da cewa hadarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a jihar da jikkata da dama. Florence Okpe ce ta sanar.
Manoma a Dansoshiya da ke karamar hukumar Kiru a Kano sun shiga zaullumin yadda su ke zargin kwamishinan ma'aikatar noma da kokarin kwace gonakinsu.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabanni da su kara kaimi wajen ciro 'yan Najeriya daga cikin halin kuncin da suke a ciki.
Masana sun bayyana illolin da ke tattare da kwana da garwashin wuta domin jin dumi. An fadi kuma mafita ga abin da ya kamata a yi idan za a ji dumi a sanyi.
Rahoton da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana yadda aka kai ga hallaka wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a a jihar Kaduna da ke Arewacin kasar.
Yayin da ake ci gaba da bikin sallah, wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wasu mutane a jihar Sokoto da basu ji ba basu gani ba daren Lahadi kamar yadda ya zo.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya je gaisuwar Sallah wajen shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke Legas.
Labarai
Samu kari