Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wani masallaci ya rufto kan masallata a jihar Legas. Ana fargabar cewa mutane da dama ne da ke Sallah a cikin masallacin suka rasa rayukansu bayan aukuwar lamarin.
Gwamnatin tarayya ta shigar da kara a gaban Kotun Koli a kan gwamnonin jihohin kasar nan 36 a kan zargin rashin da’a yayin gudanar da kananan hukumomi.
Jami'an tsaro sun dauki matakin kulle hanyar da ke zuwa fadar da Alhaji Aminu Ado Bayero yake zaune a Kano. Hakan na zuwa ne yayin da ake takaddama kan sarautar Kano
Rahotannin da muke samu yanzu daga jihar Kano na nuni da cewa zanga-zanga ta barke a karamar hukumar Gaya domin nuna adawa ga gwamnati kan rusa masarautu.
An shiga fargaba yayin da wasu fasinjoji suka gamu da tsautsayi bayan jirgin kasa daga Kaduna zuwa Abuja ya samu matsala a tsakiya daji inda tarago suka ƙwabe.
Kungiyar matasan Arewa ta aika da wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan rikicin sarautar da ke faruwa a jihar Kano. Ta bukaci ya yi taka tsan-tsan.
Kungiyar 'yan kasuwan Kano sun shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya mutunta umarnin babbar kotun tarayya wanda ya hana shi nada sabon Sarkin Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya korar wasu daga cikin ministocinsa. Shugaban kasar zai sallami ministocin da ba su yin abin kirki a ofis.
Gwamnatin jihar Kano ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ta samu takardar umarnin kotu kan tube sarakuna biyar da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar.
Labarai
Samu kari