Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wata budurwa kirista, ta zuba wa saurayin da zata aura wanda yake Musulmi ne karya a Adamawa, ta siyar da ɗan da suka haifa tun kafin aure kan kudi N120,000.
Wani mutumi da aka bayyana cew aya bata a kasar waje ya dawo gida bayan shekara 5, ya taras matarsa ta sake sabon aure kuma tace ba za ta dawo gare shi ba.
Lauya ya yi karin-haske a kan hikimar nemawa wanda ake zargi Lauya a shari’ar Hanifa. Matashin lauyan nan, Abba Hikima ya ce gaskiya za ta yi aiki a shari’ar.
Wani mutumin Najeriya, Majekodunmi Abayomi, ya fashe da kuka a lokacin da ake bikin aurensa. Matar da ya aura ce tayi masa sanadiyyar tafiya kasar waje a yau.
Wata kotu dake zaman ta a Jos, babban birnin jihar Filato, ta rushe auren dake tsakanin Halima da Ya'u, bayan matar tace Mijin ya danna mata saki a wayar salula
An shafe shekaru 20 ba a samu mai digirin 1st class a sashen koyar da ilmin jinya a ABU Zaria ba. Sai a 2017 ne aka samu wani hazikin dalibi da ya ruguza lagon.
Wani ango ya jawo cece kuce a kafar sada zumunta yayin da ya yi shigar koɗadɗen wandon Jeans da karamar riga, ya halarci ɗaura auren su, amarya ta caba ado.
A Zamfara Bayan kwana hudu da yi wa mutane kisan gilla a Daraga, har yanzu ba a iya yi masu jana’iza ba, mutane sun gagara birne gawawwakin da aka bar masu.
A ranar Asabar, 5 ga watan Fubrairu 2022, Dino Melaye ya wallafa wani bidiyo da sunan magoya bayan kasar Kamaru suna dukan ‘yan wasan kwallonsu a gasar AFCON.
Mutane
Samu kari