Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Jami’an tsaro sun damke wani wanda ya yi Digiri da ya yi shekara da shekaru ya na yi wa ‘yan bindiga aiki a Sokoto, har ketare ya je yana nema masu kayan yaki.
An samu wasu mata da suke yin zarra a jami’a, su na kammala digiri da First Class. Daga ciki akwai Zainab Bello wanda ta gama digirinta da makin CGPA 4.85 a ABU
Wata kotu a jihar Legas, ta raba auren wasu ma'aurata da suka shafe shekara 12 tare saboda mijin ya ɗauki soyayyar duniya ya ɗora a kan karensa da yake kiyo.
Maegaard ya kasance yana tara kwabban crypto yayin da yake hada aikinsa da karatu amma gogewa a fannin fasaha da sa'ar rayuwa sun sa ya zama hamshakin attajiri.
Dangote ya sake shiga jerin masu kudin Afrka kamar yadda aka saba, yanzu dai shi ne na farko kamar kullum, an fitar da sabbin bayanai 4 da baku sani ba game
Wani bature ya kulla kudurin tafiyar kusan shekara, inda zai je kasar Saudiyya daga birnin Landan da kafa. Yanzu haka dai ya fara tattaki, ya shiga kasashe.
Duk da halin annobar cutar COVID-19 da aka shiga, dukiyar Attajiran Afrika ta karu sosai ‘yan shekarun nan. Aliko Dangote da Koos Bekker suna cikin masu kudi 10
Wani ‘Dan Baiwa ya san kowace karamar hukuma a Jihohi 36 da ke kasar nan. Bidiyon Bafullatanin da ya san duka kananan hukumomin Najeriya yana yawo a Twitter.
Wata ‘yar kasuwa da ke zaune a garin Zaria, jihar Kaduna ta na shari’a da ‘danuwanta a kotu. Binta Mohammed ta bada labarin yadda wani ‘danuwanta ya sace ta.
Mutane
Samu kari