Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Jiya Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya hadu da wasu ‘yan mata da ba su zuwa makarantar boko, ya yi masu abin da ba za su manta ba har su bar Duniya.
A makon nan ne Ministan harkokin jiragen saman Najeriya, Hadi Sirika ya kammala digiri na biyu da yake yi a jami’ar City University da ke Landan, kasar Ingila.
Jami’an tsaro sun damke wani wanda ya yi Digiri da ya yi shekara da shekaru ya na yi wa ‘yan bindiga aiki a Sokoto, har ketare ya je yana nema masu kayan yaki.
An samu wasu mata da suke yin zarra a jami’a, su na kammala digiri da First Class. Daga ciki akwai Zainab Bello wanda ta gama digirinta da makin CGPA 4.85 a ABU
Wata kotu a jihar Legas, ta raba auren wasu ma'aurata da suka shafe shekara 12 tare saboda mijin ya ɗauki soyayyar duniya ya ɗora a kan karensa da yake kiyo.
Maegaard ya kasance yana tara kwabban crypto yayin da yake hada aikinsa da karatu amma gogewa a fannin fasaha da sa'ar rayuwa sun sa ya zama hamshakin attajiri.
Dangote ya sake shiga jerin masu kudin Afrka kamar yadda aka saba, yanzu dai shi ne na farko kamar kullum, an fitar da sabbin bayanai 4 da baku sani ba game
Wani bature ya kulla kudurin tafiyar kusan shekara, inda zai je kasar Saudiyya daga birnin Landan da kafa. Yanzu haka dai ya fara tattaki, ya shiga kasashe.
Duk da halin annobar cutar COVID-19 da aka shiga, dukiyar Attajiran Afrika ta karu sosai ‘yan shekarun nan. Aliko Dangote da Koos Bekker suna cikin masu kudi 10
Mutane
Samu kari