Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Asirin wata amarya ya tonu a lokacin da aka je daukar hoton kafin aure, inda wanda za ta aura ya gano ta yi ciko a mazaunanta. A karshe dai ango ya fasa wannan aure.
Wani.Magidanci ya shiga hannun yan sanda bisa zargin jibgar matarsa dukan kawo wuka har tace ga garin ku nan a ƙauyen jigar Deƙta kan abinda bai taka kara ba.
Wani jagoran tawagar yan bindiga da ya haɗu da fushin sojojin Najeriya ya fara yi wa jama'ar ƙauye barazanar kaddamar da harin ta'addanci domin ɗaukar fansa.
Wata matar aure dake zaune a Anguwar Rugasa Kaduna ya garzaya Kotu, ta shaida wa alkali irin rashin kula da mijinta ke nata bayan ya sayar mata da kayan ɗaki.
Wata budurwa yar kimanin shekara 26 a duniya ta ga bayan tsohon saurayinta da wuka kan wata kyautar N3,000 da wani abokinsa ya basu su raba a jihar Legas .
Rikici na kara ƙamari a jihar Akwa Ibom tun bayan da gwamnan ya bayyana wanda yake son ya gaje shi a 2023, wasu mutum 2 daga cikin kwamishinoni sun aje aiki.
Wata budurwa bayan rabuwa da saurayinta wanda suka haifi yara tare. ta je har gidansa ta watsa man fetur, ta cinna wa gidan wuta sun kone baki ɗaya harda budurw
In what can be described by industry experts as a deft move by Nigerian airlines, five operators have mutually agreed to support each other in the aviation.
Wani magidanci ma'aikacin gwamnati ya roki Kotun Abuja ta taimaka masa da cece rayuwarsa a hannun matarsa dake yunkurin raba shi da duniya bayan ya bata kudi.
Wani mutumi ɗan asalin jihar Kano ya kuduri aniyar tatfaki da kafarsa tun daga birnin Abuja zuwa Legas domin rokon Tinubu ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2023.
Mutane
Samu kari