Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Shugaban cocin RCCG, Pastor Adeboye ya ce zai mutu ranar Lahadi bayan ibada, ya ci sakwara, ya kuma bukaci Kiristoci su dage wajen neman hakkinsu da yaƙar zalunci.
Wata mata ƴar Najeriya da suka haɗu da mijin da ta aura a soshiyal midiya ta faɗi yadda haduwarsu ta kaya, inda yanzu sun yi aure bayan abun ya fara kamar da wasa.
Wata dattijuwa ta koka kan kaɗaicin da ya dame ta saboda rashin samun mijin aure ko saurayin da za su yi soyayya. Dattijuwar na neman mojin aure ido rufe.
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Aminu Dantata ya bada labarin silar arzikinsu na tsawon shekara da shekaru. A yau ‘Dantata ya na da filaye a Saudi Arabia, Dubai, Dubai, Masar, Jamus
Wani ɗan Najeriya ya koka inda ya caccaki bankinsa bayan ya gano cewa makuɗan kuɗaɗen da ya ciro a banki na jabu ne. Kuɗaɗen dai an ba shi su ne a Yuro.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana cewa ta auri mijin da take so wanda ya kwanta mata a zuciya, inda ta ƙi yarda da batun masu cewa tsoho ta aura.
Wata surika ta tiƙi rawa tare da surikinta lokacin da ake shagalin bikin aurensa da ɗiyarta. Amma ɗiyarta ba ta ji daɗin hakan ba inda ta kalla cike da baƙin ciki.
Wata matar aure ta bayyana yadda ta je asibiti don neman maganin ciwon ciki ashe ba ta sani ba ta na dauke da juna biyu, a karshe ta haifi jaririyarta kyakkyawa.
Wani matashi ya girgiza Intanet bayan gano shi da cebur ya na kokarin tonon kabarin abokinshi wanda ya mutu masa da kudi har Naira biliyan daya da rabi.
Mutane
Samu kari