Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Dan wasan barkwanci AY Makun ya ce ya daina zuwa coci saboda rade-radin da ake yi kansa, yana mai tambayar ko coci ta daina zama mafakar masu neman gafara.
Wata mata mai ɗauke da juna biyu ta haihu a cikin motar bas lokacin da suke tafiya zuwa birnin Warri, babban birnin jihar Delta a yankin Kudu maso Kudu.
Wata mata ƴar Najeriya da suka haɗu da mijin da ta aura a soshiyal midiya ta faɗi yadda haduwarsu ta kaya, inda yanzu sun yi aure bayan abun ya fara kamar da wasa.
Wata dattijuwa ta koka kan kaɗaicin da ya dame ta saboda rashin samun mijin aure ko saurayin da za su yi soyayya. Dattijuwar na neman mojin aure ido rufe.
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Aminu Dantata ya bada labarin silar arzikinsu na tsawon shekara da shekaru. A yau ‘Dantata ya na da filaye a Saudi Arabia, Dubai, Dubai, Masar, Jamus
Wani ɗan Najeriya ya koka inda ya caccaki bankinsa bayan ya gano cewa makuɗan kuɗaɗen da ya ciro a banki na jabu ne. Kuɗaɗen dai an ba shi su ne a Yuro.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana cewa ta auri mijin da take so wanda ya kwanta mata a zuciya, inda ta ƙi yarda da batun masu cewa tsoho ta aura.
Wata surika ta tiƙi rawa tare da surikinta lokacin da ake shagalin bikin aurensa da ɗiyarta. Amma ɗiyarta ba ta ji daɗin hakan ba inda ta kalla cike da baƙin ciki.
Wata matar aure ta bayyana yadda ta je asibiti don neman maganin ciwon ciki ashe ba ta sani ba ta na dauke da juna biyu, a karshe ta haifi jaririyarta kyakkyawa.
Mutane
Samu kari