Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Wani ɗan Najeriya mai suna Abubakar Adamu ya roƙi gwamnatin tarayya ta dawo da shi gida daga Rasha, yana zargin an yaudare shi shiga soja ba da son shi ba.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta koka bayan saurayin da ta kwashe ƴan kuɗaɗenta ra tallafa masa ya tafi ƙasar waje, ya rabu da ita bayan ya koma can.
Wata budurwa ta kadu bayan siyar da wayarta don siyawa saurayinta sabuwa amma sai da ya ci amanarta wurin neman kawarta da su ke tare kut-da-kut.
Wani faifan bidiyo ya girgiza jama'a inda aka gano wani matashi ya na yi wa ragonsa buroshi kafin ciyar da shi da biredi da shayi, jama'a da dama sun yi mamaki.
Wasu mutane da ke siffanta kansu da karnuka sun yi wata ganawa a kasar Jamus, sun yi ta haushi da junansu madadin magana yayin ganawar inda mutane ke ta mamaki.
Wata mata ta wallafa faifan bidiyo inda ta bayyana yadda ta samu juna biyu daga cewa mijinta ya mata tausa na kankanin lokaci, a karshe ta haifi jaririya.
Wata budurwa ta samu nasarar auren ɗan ajinsu wanda suka yi shekara bakwai tare suna soyayya. Ta sanya bidiyon ranar ɗaurin aurensu ita ds masoyin nata.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta rabu da saurayinta bayan shafe shekaru biyu su na soyayya da juna saboda ya ki ya doke ta da bulala sannan ba ya daure ta.
Promise mai shekara 22 a duniya da masoyiyarsa mai shekara 42 sun ɗauki hankula sosai a soshiyal midiya. Masoyan biyu sun bayyana yadda suka haɗu.
Wani ɗan Najeriya da ya yi hijira zuwa ƙasar Canada domin samun ingantacciyar rayuwa, ya tattaro ƴan komatsansa ya dawo gida Najeriya saboda rashin aikin yi.
Mutane
Samu kari