Abubuwan da ya kamata ku sani game da Sheikh Khalifa Usman Kusfa "Rigi-Rigi" na Zariya; malamin Tijjaniyya da ya rasu a ranar 2 ga Fabrairu, 2026.
Abubuwan da ya kamata ku sani game da Sheikh Khalifa Usman Kusfa "Rigi-Rigi" na Zariya; malamin Tijjaniyya da ya rasu a ranar 2 ga Fabrairu, 2026.
Shehin malamin Musulunci, Alkali Abubakar Zariya ya ce maganar ƙara aure da zai yi na nan daram dam. Malamin ya ce kaunar Jamila ba zai hana auren Sumayya ba.
Tsohon ministan Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya sanar da rasuwar yayan mahaifiyarsa, Malam Abubakar Audu wanda ya rasu yana da shekaru 110 a duniya.
Sakamakon yajin aikin da 'yan kwadago suka yi, fitaccen mawakin Najeriya, Falz, ya ce ya yi asarar kudi mai yawa saboda ya gaza komawa Legas daga Uyo.
A nan mun kawo maku alaka, dangantaka, rauwa da salsala, labari da sauran bayanai a kan ‘yar Sakin Kano, Zainab Ado Bayero da ta fito daga kudu maso kudun Najeriya.
Wani faifan bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta ya dauki hankalin jama'a yayin da aka ga wata mata ta haifi 'yan hudu bayan shafe shekaru 18 ta na jira.
An haifi Ibrahim Lamorde a Mubi da ke jihar Adamawa. ya yi karatu a jami'ar ABU. Ya shiga aikin dan sanda ya kuma zama shugaban EFCC a zamanin Goodluck Jonathan.
'Dan majalisar ttarayya, Alex Ifeanyi Mascot Ikwechegh ya bar addinin da yake yi, ya zama musulmi kamar yadda wani ya yada a dandalin sada zumunta a karshen mako.
Wani dan Najeriya ya shiga kafafen sada zumunta na zamani domin murnar samun Naira miliyan tara daga mining din Notcoin da ya yi. Matashin ya ce ta fashe.
Asirin wata amarya ya tonu a lokacin da aka je daukar hoton kafin aure, inda wanda za ta aura ya gano ta yi ciko a mazaunanta. A karshe dai ango ya fasa wannan aure.
Mutane
Samu kari