Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Abraham Foxman da ya shahara da goyon bayan Isra'ila kan kisan kare dangi a Gaza, mai kare Yahudawa a duniya ya mutu. Foxman ya yabawa Trump kan yakin Iran.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Najeriya da Afrika, Aliko Dangote, shi ne na shida a jerin attajiran da suka fi kudi a masana’antar kere-kere. Ya doke attajirai 19.
A taron Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) karo na 10, Tsohuwar tauraruwar shirin Big Brother Naija (BBNaija), Natacha Anita Akide ta saka rigar N140m.
A cikin shekara 1, Shugaba Bola Tinubu ya ziyarci kasashe 14 a tafiye-tafiye 20 da ya yi zuwa kasashen waje. Mun tattara jerin ƙasashen da dalilin tafiye-tafiye.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Sarkin Ijebu, Oba Sikiru Adetona da lambar girmamawa ta 'Grand Commander of Order of Nigeria', a yayin da ya cika shekara 90.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Young C ya bayar da bayani kan gasar da ya shiga inda za a binne shi da ransa a cikin akwatin gawa na tsawon awanni 24.
A Nahiyar Afirka akwai kasashe da dama da ke da masu amfani da harshen Hausa wandanda suka yi tashe dalilin harkokin kasuwanci da kuma sana'o'i da suka kware.
Fitattun mawakan kudancin Najeriya, Davido da Wizkid sun sake kwaɓewa a kafofin sadarwa inda suka yi ta jifan junansu da munanan kalaman batanci.
Za a ji ainihin abin da ya jawo rigima tsakanina da Aisha bayan wakar Dauda Rarara. Hajiya Aisha ta ce yarinyar shagon ce ta bar aiki bayan an yi mata waka.
Kano ta tsaya cak yayin da ‘dan Sarkin Kano ya auri ‘yaruwarsa diyar Sarkin Bichi. Daya daga cikin 'ya 'yan Sarkin Kano ya nemi auren diyar Sarkin Bichi.
Mutane
Samu kari