Latest
Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa za su sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote. Hakan na zuwa ne bayan mai ya sauka a kasuwar duniya.
Kotun Adamawa ta dage shari’ar da ke kalubalantar kafa Masarautar Fufore. Lauyan masu kara ya nemi karin lokaci don martani ga takardar da gwamnatin jiha ta gabatar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan rikicin siyasar jihar Ribas musamman tsakanin Fubara da Wike yayin da shugaban APC ya yi barazanar tsige gwamna.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa sun ba jama'a isasshen lokaci amma suka nuna taurin kai, ya jagoranci rusa gidaje a birnin tarayya Abuja.
CP Ibrahim Adamu Bakori ya zama sabon kwamishinan 'yan sanda a Kano tare da kudurin yakar laifuffuka da tabbatar da zaman lafiya a jihar. An samu karin bayanai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC da gwamnati mai ci na da hannu a rikicen da suka addabi jam'iyyun adawa.
Gwamnatin Katsina ta fara rabon tallafi ga zawarawa 7,220 da mata marasa galihu, kowacce na samun buhun shinkafa da ₦10,000 don rage radadin rayuwa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP. Komawar Nasir El-Rufai zuwa SDP zai taka rawa sosai a jam'iyyar.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya fito ya kare kansa daga rahotannin da ke cewa yana goyon bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
Masu zafi
Samu kari