Latest
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito a ranar Talatar da gabata ne Maryam ta haifi Da namiji, wanda wasu danginta suka tabbatar da cewa Maryam ta rada ma yaron suna Bilyaminu.Ita dai Maryam ana zarginta da kashe Mijinta Bilyaminu Muhammad
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa tana aiki tare da wasu sanatoci daga jam'iyyar PDP domin shirin tsige shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki. Mista Yekini Nabena, Mukaddashin sakataren yada labarai na jam'iyyar ne ya bayyana
Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana'antar Kannywood watau Zainab Abdullahi da aka fi sani da Zainab Indomie ta sanar da dawowar ta harkar fim gadan-gadan bayan kusan hutun dole da ta dauka na shekaru biyar. Zainab
Uban jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu a ranar Talata ya yabama mukaddashin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo kan sanya baki da yayi a lamarin mamayar da aka kai majalisar dokokin kasar.
Kamar yadda aka saba lokaci-lokaci, NAIJ.com ta kan yi waiwaye ta binciko muku wasu muhimmanci mutane da suka shahara a duniya saboda wasu ayyuka da suka aikata wanda ya kawo wata muhimmiyar sauyi a rayuwar al'umma. A yau mun kawo
Bayan kammala kada wata kuri’a a kan gwamnonin da suka fi yiwa jama’ar su aiyuka, za a karrama wasu gwamnonin Najeriya a wani taro na kasa da kasa da za a yi a birnin New York na kasar Amurka. Gwamnan jihar Lagos, Akinwunmi Ambode
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar ya bayyana bacin ransa game da yawaitar mutuwar aure a tsakanin Musulmai, inda yace lamarin ya janyo muwahara a tsakanin jama’a saboda matsalar da yake haifarwa ga iyalai, inji rah
Atiku ya bayyana cewar ba zai fita daga jam’iyyar PDP ba koda bai samu tikitin jam’iyyar na takarar shugaban kasa ba tare da bayyana cewar da ido rufe yake neman mulkin Najeriya da tuni ya zama shugaban kasa tun a shekarar 1993.
Da safiyar yau ne dai aka tashi da wani labari a wata jarida dake a Najeriya da ke cewa kasashen duniya da dama ciki kuwa hadda Amurka, Saudiyya da ma tarayyar kasashen turai suna cigaba da matsin lamba ga Shugaba Buhari kada ya n
Masu zafi
Samu kari