Latest

Adadin sojojin da Boko Haram suka kashe ya karu
Breaking
Adadin sojojin da Boko Haram suka kashe ya karu
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wani rahoto da jaridar Premium Times ta rawaito ya ce an samu karuwar sojoji 17 da suka rasa ransu a sakamakon harin da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai masu. A ranar Alhamis ne kafafen yada labarai suka rawaito cewar a kalla

An karrama tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan
An karrama tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan
Labarai
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa Jami'ar ilmi ta Ribas ta ba Jonathan lambar yabo a fagen siyasar Najeriya. Wannan Jami’a ta karrama tsohon Shugaban ne da kuma Mai dakin sa Patience Jonathan. Yanzu haka an sa wa wani dakin karatu sunan Matar.