Latest
NAIJ.com ta samu cewa runduna ta musamman ta shirin ko-ta-kwana watau Rapid Response Squad unit sune suka sanar da hakan a cikin wata sanarwar manema labarai da suka fitar dauke da sa hannun jami'in hulda da jama'ar ta CSP Chike O
Wani labari mai matukar tayar da hankali da muke samu daga majiyoyi da dama a nuni da cewa daya daga cikin hazikan sojojin Najeriya kuma Manjo Janar a gidan soja mai suna Manjo Janar Idris Alkali yayi batan dabo. Wata kungiya ce d
Mun samu cewa wakilai ma su fidda 'yan takara na jam'iyyar APC a mazabu da kuma kananan hukumomi, sun bayyana rashin amincewar su kan zaben 'yar tinke da da shugaban jam'iyyar, Kwamared Adams Oshiomhole, ke kokarin dabbakawa.
A Kumasi babban birnin yankin Ashanti a kasar Ghana, sama da shaguna 350 mallakin yan Nigeria ne aka rufe, tare da cafke sama da yan Nigeria 100 da ke kasuwanci a kasar, wadanda a halin yanzu suke garkame a hannun hukumar tsaro da
Kocin da ke horas da yan wasan kasar Libya, Adel Amrouche ya zargi yan Nigeria da yin amfani da dodo a shirin sharar fagen fara gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON), da za'ayi tsakanin kasar ta Libya da Nigeria.
Mun samu cewa gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, ya bayar da umarni na gaggawa kan daukar sabbin ma'aikata 2000 aiki domin karantar da dalibai a matsayi malaman wasu sabbin Makarantu 40 da gwamnatin jihar ta kammala ginawa.
Zinedine Zidane ya lissafowa Kungiyar Manchester United sharudan sa idan har ta so ya dawi horas da ‘Yan wasan ta inda ya kawo jerin ‘Yan wasan da yake so a saya masa irin su Edison Cavani, Toni Kroos da sauran su.
Shi dai Dankwambo yana takarar shugabancin kasar nan ne a karkashin jam'iyyarsu ta PDP, kuma yace babu gugu babu ja da baya. Ya koma APC ne tare da dumbin magoya bayansa, inda ya yanki katin zama dan jam'iyya a
Garba Shehu a wani jawabi da ya fitar a yanar gizo ya wanke babban Mukarrabin Shugaba Buhari. Fadar Shugaban kasa ta bakin Malam Garba Shehu tayi maza-maza ta karyata wannan zargi da yake yawo inda tace sharri ake yi wa Abba Kyari
Masu zafi
Samu kari