Latest
Farouk Aliyu ya ce jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na da yan takara biyar da za su iya lallasa dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a rana Laraba da yamma ya ziyarci dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a babban zaben 2023, Atiku Abubakar a gidansa da
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, ya ce burinsa na siyasa ya fi kasuwa a Arewacin Najeriya fiye da kowa.
Bayan samun nasara a zaɓen fidda gwani da kuma saɓanin da y ashiga tsakaninsu, gwamna Seyi Makinde na jahar Oyo ya aje mataimakinsa na yanzun, ya ɗauki wani.
Wani abin fashewa/bam da aka rahoto cewa mambobin kungiyar IPOB/ESN ne suka birne ya fashe, ya kuma yi wa mambobin kungiyar biyu mummunan rauni, rahoton NAN.
Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin musulunci, ya yi kira ga gwamnatin tarayya samar da ma'aikatar da lura da lamurran makiyaya don kawo karshen rikicinsu.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta kammala gabatar da shaidu a shari'ar da take wa tsohon gwamnan jihar Plateau.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Larabar da ta gabata ya ce jam’iyyar APC mai mulki da PDP ba za su ci zaben 2023 ba, saboda ja
Masu zafi
Samu kari