Latest
Fasto Alamu David na Cocin Apostolic Christ (CAC) Abule Egba, Legas, a ranar Laraba, 1 ga watan Yuni, ya yi hasashe cewa Bola Tinubu ne zai gaji shugaba Buhari.
A bangare guda, kamar yadda jam’iyyar adawa ta PDP, APC ma ta yi fatali da bukatar da hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta yi na gudanar da gwaje-gwajen.
Wani mutum mai matsakacin shekaru da ba a riga an gano sunansa ba ya mutu a wani mashayar giya da e Jemeni Street, Abakaliki, Babban Birnin Jihar Ebonyi. Wani m
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubkar, ya dira sakatariyar jam'iyyar PDP ta ƙasa domin karban shiadar zama halastaccen ɗan takarar shugaban ƙasa
Mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Salihu Lukman ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari kada ya tilasta musu zaben wani dan takaran.
Kungiyar yan kasuwa na Jihar Bayelsa ta koka kan karuwar sace yan kasuwan Igbo da ake yi a jihar a watanin baya-bayan nan, tana mai cewa hakan ya tilastawa wasu
Sanata Ebenezer Ikeyina, a ranar Talata ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kamar yadda Vanguard ta rahoto. Shugaban Kw
Dan takarar gwamnan APC a Kano, Sha’aban Sharada, ya yi zargin cewa an kashe wasu magoya bayansa yayin da wasu suka jikkata a zaben da aka gudanar a makon jiya.
Bayan PDP, LP da SDP, jam'iyyar APGA ta kammala zaben fitar da ɗan takararta na shugaban ƙasa, kuma ta bayyana farfesa Umeadi a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Masu zafi
Samu kari