Latest
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabon babban shugaban aika, PMG, na Hukumar Aika Saƙonni ta Najeriya (NIPOST). The Nation ta rahoto cewa wanda aka n
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, da ba a sulhunta da su ba sun kafe ne kan wasu dalilai marasa tushe, kuma suna yunkurin
Kotu ta bada umurnin a tsare mata wata matar aure, yar shekara 20, Lamratu Nasiru, a gidan gyaran hali kan kashe yar kishiyarta, The Punch ta rahoto. An rahoto
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Femi Gabajabiamila, yace taronsu da Shugaban kasa kan ASUU ya yi armashi kuma zasu koma ranar Alhamis don sake zama na karsh
Sanata Chimaroke Nnamani yace ‘yan adawa da masu neman ci masa mutunci na yada labarin karya a kansa da sunan FBI ta gano Nnamani ya saci kudi a sa’ilin mulki
Wani Lauya ya shigar da karar Mosunmola Sangodara a kotu, ana neman hana ta tsayawa takara a zaben 2023. Lauya ya bukaci a rusa takararta kan karyar satifiket.
Idan Allah ya sanyawa kasuwancin mutum albarka, zai cimma nasarori da dama a rayuwa duk kankantar sana'ar. Wani dan achaba ya baje hoton gidan ya kerawa kansa.
Uwargidar shugaban kasa, Hajiya Aisha Buhari, a jiya ta bayyana cewa mijinta ya yi fama da ciwon Post Traumatic Stress Disorder (PTSD) na tsawon shekaru da dama
Wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har cikin gida, sun kashe wani malamin addinin Musulunci, Alfa Tunde Aribidesi, sun kuma yi garkuwa da manyan yaransa biyu.
Masu zafi
Samu kari