
Latest







Wata mummunar gobara ta kama a harabar makarantar horar da lauyoyi ta Najeriya da ke Legas. An ce mutum biyar sun jikkata a wannan gobarar a jiya Laraba...

Minista Sadiya Umar Farouk ta ce duk wanda gwamnatin tarayya ta bai wa tallafin N5,000 to ta ceto shi daga ƙangin talauci, domin wasu har kuka suke kan kudin.

Wata Ramota Soliu ta halaka mijin ta, Bello Soliu ta hanyar watsa masa tafasashshen ruwa a anguwar Fulani da ke yankin Iyana Ilewo da ke karamar hukumar Abeokut

Wata tsohuwa mai shekaru 102 ta fito ta ce sam ba za ta huta ba sai ta gaji Buhari matukar ba a samu mutanen kirkin da suka bayyana aniyarsu ta tsayawa takara b

An samu gagarumin murna da shagali a kotun daukaka kara da ke reshen Abuja yayin da kotun ta karba daukaka karar tsagin Gwamna Abdullahi Ganduje na jam'iyyar.

Kazaure - Kungiyar Malaman makaratun fasaha a Najeriya (ASUP) ta y kira ga mambobinta su shirya shiga yajin aiki saboda nan ba da dadewa ba za'a iya yin haka.

Gwamna Yahaya Bello na jahar Kogi ya roku mambobin kwamitin zartarwa na APC a jiharsa su nuna masa goyon baya tun a gida domin samun nasara a babban zaben 2023.

Ana zargin akwai wadanda suka nemi su wanke Abba Kyari daga zarge-zargen da ake yi masa. Alal-akalla wasu manya sun yi kokari wajen nemawa jami’in sauki a kotu.

Alkali Peter Kekemeke na babbar kotun Abuja ya yanke wa wasu korarrun ‘yan sanda biyu, James Ejah da Simeon Abraham hukuncin kisa a ranar Alhamis, Daily Nigeria
Masu zafi
Samu kari