Latest
Wata kotun da ke zama a jihar Kaduna ta bukaci hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, da ta hanzarta mika Tukur Mamu gaban kotu idan an kama shi da waani laifi.
Kotun ɗaukaka kara ta yanke hukunci kan zaben fidda ɗan takarar gwamnan APC a jihar Benuwai, ta umarci a canza zabe a kananan hukumomi 11 na jihar cikin 14.
Darektan dabarun sadarwa na kwamitin PDP ya ce tarihi ya na nuna nasarar PDP, ya ce duk lokacin da ‘Dan Arewa da ‘Dan Kudu ya tsaya zabe, mutumin Arewa ke ci.
Bidiyon wata mahaukciya da wani mai shago na kokarin jera kayan shagonsa ya birge jama'a. Sun dinga hira tamkar masoyan juna da suka dade da sanin juna a baya.
Babban jigon PDP kuma tsohon minista, Osita Chidoka ya bayyana gasashensa kan yadda zaben shugaban kasan 2023 zai zo wa ɗan takarar jam'iyyar PDP, Atiku Abu
Shugabannin kwamitin yakin neman zaben Peter Obi na Labour Party a Kano da dan takarar gwamnan jam'iyyar sun kauracewa gangamin kamfen din jam'iyyar a jihar.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tabbas ya ɗauki alkawarin inganta Najeriya da mutanen dake ciki amma iyakar karfinsa kagin hawa kan mulki.
Wata kyakkyawar budurwa farar fata ta haddasa cece-kuce a manhajar TikTok bayan ta bayyana dalilinta na barin gidanta ba tare da ta goge hakoranta ba da safe.
Wani sabonn ango mai suna Idris Almustapha Daja ya sanar da mutuwar amaryarsa bayan kwanaki 11 kacal da shan shagalin aurens. Zukatan jama'a sun girgiza sosai.
Masu zafi
Samu kari