Latest
Gwamna Dave Umahi na jihar Imo ya bayyana cewa gina gadar Neja ta biyu da Shugaba Muhammadu Buhari yayi zai sa yan kabilar Ibo su zabi Bola Tinubu da APC a 2023
A madadin Sarakunan Imo, Dr. Emmanuel Chukwuagina Okeke CFR ya bada sarauta ga Muhammadu Buhari a wajen taya APC da Bola Tinubu kamfe a yankin Kudancin Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, CBN yana kan daidai game da halin da ake ciki na sauyin Naira. Ya ce ba a saba dokar komai ba kan batun kudi.
Mallam Garba Shehu, babban hadimin shugaban kasa kan harkokin midiya da yaɗa labarai, yace FG da babban banki basu yanke matsaya ba har kotun koli ta yi hukunci
Dattawan Arewa sun bayyana cewa, akwai bukatar Tinubu da ATiku idan daya ya samu shugabanci ya samu abokai na gari don tafiyar da mulki cikin tsanaki matsala.
Sakataren gidan gwamnati ya bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari abin koyi ne ga duk wanda ya gaje shi a mulki a shekarar nan, ya fadi yawan dalilansa.
Za a ji labari cewa canza kudi ya jawo Sarkin Iwo ya zama daidai da Maroki. Abdurosheed Akanbi ya ce ba zai iya bugun kirji ya ce yana da N20, 000 a yanzu ba.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wikez ya bayyana cewa tawagar G5 na nan ba ta mutu ba kuma zata taka muhimmiyar rawa ranar zaben shugaban kasa 25 ga watan Fabrairu, 2023.
Wani hadadden bidiyo da aka wallafa a dandalin TikTok ya nuno wata kyakkyawar mata mai kafa daya tana taka rawa. Bidiyon ya tsuma zukata a soshiyal midiya.
Masu zafi
Samu kari