Latest
Lai Mohammed, Ministan Labarai da Ala'adu yace kwato kayayyakin tarihi da kasashen waje suka sace ne nasara mafi girma daya samu a matsayinsa na ministan Buhari
Sabon Sarkin Kontagora Muhammadu Bararu Mu’azu II wanda ya karbi sandar girma jikan Umaru Nagwamatse ne, wanda Kakansa, Mu’azu ya yi shekaru kusan 13 a sarauta.
Wata babban kotun da ke zamanta a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi ta rushe hukumar tsaro ta yankin kudu maso gabas, Ebubeagu, saboda zarginta da saba doka
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
Wani matashi mai suna Abdul ya cika wandonsa da iska bayan budurwarsa ta gayyaci kawayenta 3 kuma sun tashi abincin N222k a Gusto da ke Kano.N100k yaso kashewa.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa mai neman kjjera lamba daya a Najeriya karkashin inuwar APC, Bola Tinubu, zai share hawayen mutane a 2023.
'Yan POS da ke karbar sama da N200 wajen cire kudi za su fara fuskantar fushin doka nan ba da jimawa ba. CBN ya ce zai fara kama su a hankali nan kusa kadan.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya bukaci dukkan kungiyoyin tallafi da su tattara su bar jiha zarginsu da yake yi da aiwatar da miyagun ayyuka.
A yau Talata, gwamnan babbam bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa babu bukatar sake tsawaita wa'adin karban tsoffin takardun naira a Najeriya.
Masu zafi
Samu kari