Latest
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Ribas ya kama hanyar lashe zaben gwamnan da aka kammala ranar 18 ga watan Maris, 2023 bayan nasara a kananan hukumomi 23 reras.
Wannan rahoto yana dauke ne da sakamakon Gwamnan Jihar Kaduna. Uba Sani da Isa Ashiru su na yin kan-kan-kan a Kaduna. Wanda ya yi nasara zai gaji Nasir El-Rufai
Yanzu muke smaun labarin matakin da hukumar zabe ta INEC ta dauka game da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar. inda tace bata amince dashi ba kawai.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya samu nasara a kudirinsa na tazarce kan kujerarasa bayan INEC ta sanar da sakamakon zaben da aka gama.
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana raanr da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan Ramadana da ke tafe nan da kwanaki kadan ga mai rai da lafiya.
Bayan kammala tattara sakamako daga kananan hukumomi, jami'in dake tattara sakamako a Ebonyi ya ayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna.
Sanata Aishatu Binani, na shirin kafa tatihi a Najeriya a kokarinta na zama gwamna Mace ta farko a jihar Adamawa karkashin APC, Fintiri na fafatukar tazarce.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka yi awon gaba da wasu manyan jami'an hukumar zabe ta INEC da ke dauke da sakamakon zaben da aka yi a Maradun.
Jam'iyyar APC ta kwace mulki daga hannun PDP, INEC ta ayyana babban Malamin coci, Rabaran Hyacinth Alia, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan da aka gama.
Masu zafi
Samu kari