Kai Tsaye: Sakamakon Zaben Gwamnan Adamawa Daga Kananan Hukumomi

Kai Tsaye: Sakamakon Zaben Gwamnan Adamawa Daga Kananan Hukumomi

Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta ayyana zaben gwamnan jihar Adamawa a matsayin wanda bai kammalu ba watau "Inconclusive."

Jami'in INEC mai alhakin tattara sakamakon a jihar ya ce adadin katin zabe PVC da mutane suka karba a yankunan da aka samu matsala 37,000 ya zarce tazarar da ke tsakani.

A cewarsa, adadin ya zarce tazarar da ke tsakanin gwamna Ahmadu Fintiri na PDP da babbar mai kalubalantarsa, Sanata Aishatu Binani, ta APC, kamar yadda The Nation ta ruwaito.

legit.ng ta tattaro muku sakamakon zaben baki ɗaya, ga su kamar haka;

Sakamakon zaben gwamnan Adamawa: Binani Vs Fintiri

1. Karamar hukumar Guyuk

APC: 14,172

PDP: 18,427

2. Karamar hukumar Lamurde

APC: 9,376

PDP: 19,102

3. Karamar hukumar Jada

APC - 20,899

PDP - 22,933

4. Karamar hukumar Gombi

APC - 19, 665

PDP - 19,866

5. Ƙaramar hukumar Shelleng

APC - 12,589

PDP - 14,867

6. Karamar hukumar Ganye

APC: 21,605

PDP: 17, 883

7. Karamar hukumar Demsa

APC: 11,798

PDP: 22,958

8. Karamar hukumar Mubi ta kudu

APC: 32,342

PDP: 17,469

9. Karamar hukumar Mayo-Belwa

APC: 23, 576

PDP: 20,239

10. Karamar hukumar Maiha

APC: 13, 242

PDP: 12, 792

11. Karamar hukumar Gerei

APC - 16, 140

PDP -17, 298

12. Karamar hukumar Hong

APC 18,639

PDP 31,443

13. Karamar hukumar Madagali

APC - 9.650

PDP - 27, 351

14. Karamar hukumar Numan

APC - 10,626

PDP - 17,026

15. Karamar hukumar Mubi ta kudu

APC - 18,149

PDP - 12,686

16. Karamar hukumar Yola ta kudu

APC - 32, 255

PDP - 21, 006

17. Karamar hukumar Toungo

APC - 7,161

PDP - 7,884

18. Karamar hukumar Yola Ta Arewa

APC - 37,885

PDP - 24,877

19. Karamar hukumar Song

APC - 19,935

PDP - 24,744

20. Karamar hukumar Michika

APC - 15,793

PDP - 30,262

21. Ƙaramar hukumar Fufore

APC -24,777

PDP - 20,409

Authors:
Ahmad Yusuf avatar

Ahmad Yusuf (Hausa editor) Ahmad Yusuf ma'aikacin jaridar Legit.ng sashin Hausa ya fara aiki a 2021, ya kware wajen kawo labarai da rahotanni da suka shafi siyasa da al'amuran yau da kullum. Matashin ɗan jaridar ya koyi Lissafi a digirinsa na farko a Jami'ar Kimiyya da Fasaha da ke Wudil, Kano (KUST) ya kuma samu shaidar kwarewa a fannin aikin jaridar zamani daga Reuters a 2022. Kafin fara aiki da Legit Ahmad ya yi aiki da jaridu da dama na turanci da Hausa tun 2012. Mail: ahmad.yusuf@corp.legit.ng 07032379262