Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya aike da sakon ta'aziyya kan kisan da aka yi wa sakataren yada labarai na jam'iyyar APC a jihar. Ya ba jami'an tsaro umarni.
Al'ummar Musulmai a duniya sun shiga jimami bayan rasuwar mataimakin shugaban Masallacin Annabi, Sheikh Abdul Aziz bin Abdullah da ke birnin Madinah.
Hafiz Naeem Ur Rehman ya ki yarda ya tafi majalisa, yake cewa murdiya aka yi domin ganin ya lashe zabe. Hafiz Naeem Ur Rehman ya ce ba zai hau kujerar haram ba.
A yau Alhamis ne majalisar kasar Girka za ta halasta auren jinsi da daukar rainon yara, wani gagarumin sauyi da gwamnati ta dauka duk da adawar Cocin Orthodox.
Wata mata ‘yar kasar Indiya da mijinta ya ce ta mutu a wani hatsari an gan ta ta bude idanuwanta jim kadan kafin a kona ta. Wannan lamari ya ba mutane mamaki.
Shugabar kasar Hungary, Katalin Novak ta ajiye mukaminta na shugabancin kasar a yau Asabar 1 ga watan Faburairu bayan cece-kuce kan yafiya ga wani mai laifi.
Bayanai da suka fito daga fadar gidan sarautar Ingila sun nuna cewa Sarki Charles ya kamu da cutar daji. An gano hakan ne yayin masa maganin matsalar mafitsara.
'Yan sanda a Indiya sun tsare wani tantabara na tsawon wata takwas a hannunsu bisa zarginta da yi wa China leken asiri, daga bisani an saki tantabara bayan bincike.
A wasu sassa na duniya kamar Norway, Kanada, da Finland, wani lamari mai ban sha'awa yana faruwa inda rana ke zuwa kusa da Da'irar Arctic, wanda ke sa ba ta faduwa.
Labaran duniya
Samu kari