Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Kasashen Mali, Nijar da Burkina sun bayyana ficewa daga kungiyar ECOWAS biyo bayan juyin mulkin kasar Nijar da aka gudanar a kwanakin baya da suka shude.
An kwantar da Sarkin Burtaniya, Charles III a wani asibitin kudi na Landan a ranar Juma'a don yi masa tiyata a mafitsara, kamar yadda fadar Buckingham ta sanar.
Saudiyya za ta sabunta dokar da ta hana siyar wa baki wadanda ba Musulmai ba giya a kasar inda ta ce za a fara siyar da giyar a gare su a hukumance.
Wani fasto a kasar Amurka ya bayyana dalilinsa na damfarar yan cocinsa $1.3m. Gaston ya bayyana cewa ya samu umarni ne daga wajen ubangiji kan yin hakan.
A sahun masu kudin Afrika, Aliko Dangote bai da sa’a har yanzu a kasashen nan, Mike Adenuga da Abdussamad Rabiu sun mallaki biliyoyin daloli zuwa farkon shekarar nan
Yar majalisar dokokin kasar New Zealand karkashin jam'iyyar Green Party ta yi murabus biyo bayan kama ta tana satar jakar hannu. Golriz Ghahraman ta magantu kan haka
Shirin 'Fulbright Teaching Execellence and Achievement Program' ya tahowa malamai yan Najeriya da dama na samun aikin koyarwa a Amurka bayan horaswa na sati shida.
An ga wani bidiyon wani mutumin da ke jan sallah ya mutu yana tsaka da sallah a wani masallaci a kasar Indonesia. An ga lokacin da aka ci gaba da sallah.
Wata budurwa, Zeinab Khenyab a kasar Iran ta fuskanci daurin shekaru biyu a gidan kaso bayan ana zagin ta wallafa hotonta ba tare da sanya dankwali ba.
Labaran duniya
Samu kari