Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Bayan samun labarin mutuwar dan takarar gwamna a jihar Abia, jam'iyyar PDP ta sanar da ranar da za ta sake yin zaben fidda gwani don maye gurbinsa a zaben bana.
Wani matashi ya ba da mamaki yayin da ya yi kokarin sace janaretan kotu a jihar Ogun. Rahoton da muka samo ya bayyana yadda lamarin ya faru da kuma abinda.
Wani labarin da muke samu ya bayyana yadda mataimakin kakakin majalisar jihar Kebbi ya yi murabus daga mukaminsa. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru sarai.
Gwamnan APC a Arewacin Najeriya ya bayyana halin da ake ciki game da jita-jitan wasu gwamnoni na shirin cin dunduniyar Tinubu nan da zaben shugaba kasa na bana.
Labarin da muke samu daga Kudancin Najeriya ya bayyana yadda 'yan ta'addan IPOB suka kashe wata jami'ar 'yan sanda a jihar Imo. Rahoton ya bayyana lamarin.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, babban malamin addinin Islama a Najeriya ya bayyana alaka da ke tsakanin bature da bakin fata da kuma balarabe a duniyar nan.
A labarin da muke samo, majalisar wakilai ta kasa ta ce tabbas za ta kama gwamnan CBN idan ya gaza zuwa ko turo wakili domin sanin halin da ake ciki kan Naira.
Majalisar wakilai ta kasa ta ce sam ba zai yiwu tana gani CBN ya karya tattalin arzikin kasa d a'yan kasa baki daya ba. Dole ta dauki matakin da ya dace kawai.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta umarci a sake zaben fidda gwanin gwamna a jihar Abia bayan da dan takarar PDP Uche Ikonne ya kwanta dama a jiya Karaba da safe.
Salisu Ibrahim
Samu kari