Muhammad Malumfashi
20399 articles published since 15 Yun 2016
20399 articles published since 15 Yun 2016
An ji Jam’iyyar PDP ta rasa Mataimakin Shugaban Jam’iyya, ana tunanin zai tsallaka APC. Shi kan shi ‘dan siyasar yace ficewarsa daga PDP za ta ba mutane mamaki
Tsakanin Mayun 2011 da 2019, Abdulfatah Ahmed ne ya rike kujerar gwamna a jihar Kwara. Naira biliyan 11.9 ake zargin sun bace daga asusun jihar Kwara a lokacin.
Za a ji kotu ta tsige Sabon Basaraken da aka nada a jihar Osun, Alkali yace babu wanda yake karagat, duk da Mai girma Gwamna ya bada sanarwar nada sabon Sarki
A jiya aka ji labari shugaban kungiyar nan ta Northern Elders Forum (NEF) ta dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi yace Arewa ba ta da wani ‘dan takara a 2023.
Za a ji labari cewa wani tsohon sakataren jam’iyyar LP ta nasa, Dr. Kayode Ajulo, ya bayyana cewa ba a lashe zabe daga samun shahara a shafukan sada zumunta.
Majalisar Dattawa ta wanke ‘Yan Siyasa da laifin sata, a game da yaki da cin hanci da rashawa, Ayo Akinyelure yace an danne bodari ta kai ne domin gudun tusa.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi wa almajiransa bayanin harin da aka kai masu a ranar Laraba, 31 ga watan Agusta 2022 a masallacinsa da ke garin Bauchi
Za a ji yadda Bankuna ke cin ribar N50 cikin sauki a kowace Dalar Amurka. Union Bank kadai aka samu sun saida N412/$ a wannan lokaci da aka tattara rahoton.
Ziyarar da Rabiu Musa Kwankwaso ya kai zuwa garuruwan Lokoja da Ogbonicha a Kogi ba suyi armashi ba, ya gamu da ‘yan iska da suka rika jifarsa da ledojin ruwa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari