Muhammad Malumfashi
20398 articles published since 15 Yun 2016
20398 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar NEGF ta gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya sun yi zama na musamman. Kungiyar Gwamnoni tana so a dage da aikin wutan Mambila da ke jihar Taraba.
'Yan PDP Za su yi Zama da Gwamnoni domin a dinke barakar Jam’iyya. Sannan an ji maganar shawo kan Nyesom Wike ta jagwalgwale Bayan Atiku Ya Tafi Kasar Waje
Aminu Ibrahim Daurawa yace Ummakulsum Buhari ta fadi masa cewa Gheng Quanrong ya musulunta, amma iyayenta sun hana su yin aure, har ya bata wasu shawarwari.
Adams Oshiomhole yace Peter Obi ba zai iya kawo karshen rashin tsaro, Oshiomhole yana ganin wanda bai iya tsare jiharsa, ba zai iya zama mafita a aben 2023 ba.
Jiragen jami’an tsaron ya hallaka ‘yan bindiga, amma bai yi nasarar kashe Bello Turji ba. A lokacin da aka yi ruwan wuta, Turji ya je yin sallah ne da rana.
Rabiu Kwankwaso ya ci karo da dinbin mabiya yayin bude sabon sakatariyan NNPP a Warri. Hadimin tsohon Sanatan na Kano ta tsakiya yake cewa sun ci taro a yau.
Atiku yana zakulo ‘Yan kasar waje da ‘Yan wajen PDP da zai ba kujeru a ofis, Kakakin kwamitin PDP a zaben shugaban kasa, Charles Aniagwu, ya bayyana wannan.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yayi bayanin kalubalen da ya fuskanta saboda kawo tsarin NIN, abin ta kai ga barazanar kisa
Jama’a sun shiga tashin hankali a kusa da barikin sojojin kasa na 1 Division a Odogbo a garin Ibadan yayin da aka samu tsautsayi wajen koyon harbi a makon nan
Muhammad Malumfashi
Samu kari